A Takaice: Mataimakin Gwamnan Jihar Kano Ya Koma Jam’iyyar PDP

[ad_1]








Jam’iyyar PDP ta sanar da komawar gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Waziri Tambuwal Tare da Mataimakin Gwamnan jihar kano, Farfesa Hafizu Abubakar yau.

Jam’iyyar PDP ta bayyana hakan a shafin ta na tuwitta a yammacin yau inda ta bayyana komawar Tambuwal da Farfesa Hafizu Abubakar.

A baya bayan nan ne dai wasu ƙusoshin jam’iyyar APC suke ta canza sheƙa zuwa jam’iyyar PDP wanda suka hada Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki tare da Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso.




[ad_2]

More News

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin KuÉ—in Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin KuÉ—in Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Matatar mai ta fatakwal za ta iya fara aiki a ƙarshen watan Yuni

Matatar mai ta Fatakwal mai tace mai ganga 210,000 a kowacce rana na iya fara aiki a karshen watan Yuli bayan dogon lokaci. Jami’in hulda...

Peter Obi Ya Ziyarci Mutanen Da Su Ka Ƙone Sakamakon Wutar Da Wani Ya Cinnawa   Masallaci A Kano

ÆŠan takarar shugaban Æ™asa  a zaÉ“en 2023 Æ™arÆ™ashin jam'iyar Labour Party (LP) Peter Obi ya ziyarci mutanen da wani matashi ya cinnawa wuta a...