Wani bawan Allah mai suna Abba Ajasun Waka, mawaki ne daga jam’iyar PDP a jihar Jigawa.
Sabuwar wakarsa ta daga zabe wacce ya bayyana ta a jiya, yau kuma ya gamu da ‘yan sara da ake zaton daga jam’iyar APC ne suka yi niyyar hallaka shi kuma Allah bai ba su nasara ba, sai dai sun yi masa lahani sosai.
Muna rokon Allah ya baka k
lafiya su kuma allah ya shirye su kuma Allah ya bayyana su. Amin.