Yin Sabuwar Waka Kan Dage Zabe Ya Jawo An Yi Ma Wani Jina-jina

Wani bawan Allah mai suna Abba Ajasun Waka, mawaki ne daga jam’iyar PDP a jihar Jigawa.

Sabuwar wakarsa ta daga zabe wacce ya bayyana ta a jiya, yau kuma ya gamu da ‘yan sara da ake zaton daga jam’iyar APC ne suka yi niyyar hallaka shi kuma Allah bai ba su nasara ba, sai dai sun yi masa lahani sosai.

Muna rokon Allah ya baka k
lafiya su kuma allah ya shirye su kuma Allah ya bayyana su. Amin.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...