‘Yan bindiga sun afka wa kauye a Jigawa

Barayi yan bindiga dake kan babura sun farma kauyen Abaya dake kan hanyar Wurma a karamar hukumar Dutse ta jihar Jigawa.

Barayin da suka farma kauyen ranar Laraba da daddare ana zargin sun harbe kusan mutane sama da 30.

Har ya zuwa lokacin da jaridar Daily Trust ta wallafa labarin babu cikakken bayanai kan adadin mutanen da abin ya rutsa da su.

Amma wasu majiyoyi sun bayyana cewa an kashe wasu mazauna kauyen yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon raunin harbin bindiga.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...