‘Yaki na sanadin mutuwar Jarirai 500 kullum’

Yemen
Image caption

Jarirai da yara na mutuwa saboda tsananin yunwa, da rashin abinci mai gina jiki

Wani sabon rahoto da aka fitar dauke da cewa Jarirai 5 ne ke mutuwa sanadiyyar yaki, kafin soja guda ya mutu.

Rahoton da kungiyar Save the Children ta fitar, ta ce shekaru biyar da suka gabata, jarirai dubu dari biyar ne ke mutuwa a kowacce rana, sanadiyyar yaki.

Wasu lokutan kuma 300 ko dai sanadiyyar yunwa da rashin abinci mai gina jiki, ko cututtuka kamar amai da gudawa da rashin kulawar likita da magani.

Kasashen da lamarin ya fi munana sun hada da Yemen da Syria da Afghanistan, da Jamhuriyyar Dimukradiyyar Congo.

Save the Children ta ce idan za a hada da yara ‘yan shekara biyar da ke mutuwa, adadin ka ya kai waDubu dari tara.

Haka kuma ba a sanya yaran da suka mutu a lokacin da ake gwabza yakin ba, ko dai ta harbin bindiga, ko tashin bam ko rikitowar gine-gine.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...