Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Boko Haram Da Suka Kai Mummunan Hari Garin Jakana

[ad_1]








Rundunar Sojan Nijeriya ta samu nasarar fatattakar wasu mayakan Boko Haram da suka kai wani mummunan hari a garin Jakana da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno.

Kwamandan rundunar shiyya ta bakwai, Birgediya Janar Bulama Biu ya ce mayakan sun shiga garin ne a jiya Alhamis da daddare dauke da manyan makamai amma kuma sojojin da ke garin sun samu nasarar fatattakarsu.




[ad_2]

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...