PDP Za Ta Garzaya Kotu Kan Zaben Gwamna

Francis Orogu, Shugaban jami’iyyar PDP na jihar Nasarawa, ya ce jami’iyyar APC ta hada kai da hukumar zabe da jami’an tsaro wajen yi mata magudi a zaben.

Da yake mayar da martini, Sakataren jami’iyyar APC a jihar ta Nasarawa, Alhaji Aliyu Bello ya ce suna shirye don haduwa da jami’iyyar ta PDP a kotu.

Muryar Amurka ta yi kokarin jin ta bakin hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Nasarawa, inda wakilyar sashen Hausa ta kira lambar kakakin hukumar amma bai dauki wayar ta ba.

A bangaren jami’an tsaro kuwa, kwamandan rundunar tsaron al’umma ta Civil Defence a jihar, Muhammad Gidado Fari ya ce basu hada kai da kowa ba, sun dai bada tsaro ne don gudanar da zabe mai tsabta a jihar.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...