Mutane 7 sun suma a wurin taron yakin neman zaben Atiku a Kano

A ƙalla magoya bayan jam’iyyar PDP su bakwai ne suka suma a wurin taron yakin neman zaben Atiku Abaubakar da aka yi a ranar Lahadi ciki har da mace guda daya.

Taron gangamin ya gudana ne a filin wasa na Sani Abacha dake birnin.

Jami’an tsaro ne suka samu nasarar ceto mutanen kana daga bisani aka samu aka farfaɗo da su.

Taron na yau dai ya yi armashi ga magoya bayan jam’iyar ganin yadda filin wasa ya yi cikar kwari dama wasu sassa na birnin.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...