Mutane 5 aka halaka a rikicin Benue – ‘yan sanda

Yan sanda a jihar Benue sun tabbatar da kashe mutane 9 a wasu garuruwa dake karamar hukumar Katsina Ala ta jihar.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, Catherine Anene ta ce rikicin da ya faru a Katsina Ala rikici ne wanda yake yawan faruwa a tsakanin kabilun Ikurav da Shitile .

“Rikicin ya faru a kauyuka uku. Babu dalilin kai harin saboda.An gudanar da ganawa a lokuta da dama tsakanin kabilun amma aka kasa cimma matsaya,”

Rahotanni sun bayyana cewa mayaka daga bangarorin kabilun biyu; Shitile da Ikurav sun kai ma juna hari da safiyar ranar Asabar har ta kai ga an samu asarar rayuka.

More News

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...