Ministan Shari’a, Ya Wanke Saraki Daga Zargin Hannu A Fashin Bankin Offa

[ad_1]








Ministan Shari’a, Abubakar Malami ya tabbatar da cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki bai da alaka da harin da aka kai a wasu bankuna a garin Offa da ke jihar Kwara inda aka kashe mutane 31.

Ministan Shari’ar ya nuna cewa rundunar ‘yan sandan ba ta da kwararan shaidu da ke nuna cewa Saraki da kuma Gwamnan Kwara suna da hannu kai tsaye wajen daukar nauyin Fashi da makamin bankuna.




[ad_2]

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...