Maman Taraba ta nemi addu’ar yan Najeriya kan aikin tiyata da za ayi mata

Toshuwar ministar harakokin mata Hajiya Aisha Jummai Alhassan wadda aka fi sani da Mama Taraba ta nemi yan Najeriya da suyi mata addu’a kan aikin tiyata da za a yi mata a kokon gwiwarta.

Alhassan ta fadi rokon nata ne cikin wani gajeren sako da ta wallafa a shafinta na Twitter.

“Na shirya domin yimin aikin tiyatar sauya kokon gwiwa.Dan Allah ina bukatar kuyi muni addu’a. Allah ya ƙaddara saduwar mu,Amin,”a cewar sakon da ta wallafa.

Shekarar da ta gabata dai an ta rade-radin tsohuwar ministar bata da lafiya bayan da aka shafe watanni ba a ganinta a bayyanar jama’a.

Daga bisani Alhassan tayi karin haske kan cewa ta kwanta biyar wani ciwo da ta bayyana ba.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...