Majalisar wakilai ta amince Buhari ya nada masu bashi shawara 15

Majalisar wakilai ta tarayya ta amince da bukatar da shugaban kasa Muhammad Buhari ya aika mata dake neman a sahale masa ya nada masu bashi shawara 15.

Sahalewar ta biyo bayan amincewa da majalisar tayi da kudurin shugaban masu rinjaye,Alahsan Ado Doguwa ya gabatar a zauren majalisar ya yin zamanta na ranar Alhamis.

Yin hakan da majalisar tayi ya yi dai-dai da sashe 151(1) na kundin tsarin mulkin Najeriya na shekarar 1999.

Sashen ya ce shugaban kasa nada ikon ya nada kowane mutum a matsayin mai bashi shawara domin ya taimaka masa wajen gudanar da ayyukansa.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya,NAN ya rawaito cewa shugaban kasar a wani sako da ya aikewa majalisar ranar 9 ga watan Yuli ya nemi sahalewar majalisar domin ya nada mutane masu bashi shawara 15

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...