Mai magana da yawun jam’iyar APC ya koma PDP

[ad_1]








Bolaji Abdullahi ya sauka daga kan mukaminsa na mai magana da yawun jam’iyar APC.

Ajiya Talata ne ya musalta rahotanni dake cewa ya fice daga jam’iyyar biyo bayan fitar sanata Bukola Saraki daga jam’iyar.

Amma a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba, ya ce yanke shawarar ficewa daga jam’iyar saboda yadda a a kullum ake nuna shakku kan biyayyarsa ga jam’iyar.

Abdullahi ya bayyana cewa ruguje shugabancin jam’iyar na jihar Kwara ya nuna yadda kwamitin zartarwar uwar jam’iyar ya ɗauki bangaranci hakan ya saba da rantsuwar da suka yi ta gudanar da aiki.




[ad_2]

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...