Kano Pillars ta sha kashi a hannun Gombe United

Gombe United

Hakkin mallakar hoto
NPFL

Gombe United ta doke Kano Pillars 2-0 a wasan mako na hudu na gasar cin kofin Firimiyar Nigeria wanda aka fafata ranar Laraba.

Gombe ta fara cin kwallo ta hannun Usman Musa saura minti shida su je hutun rabin lokaci, bayan da suka sha ruwa suka koma fili ne Babangida Ibrahim ya kara na biyu.

Sakamakon wasannin mako na hudu:

  • Sunshine Stars 1-1 Rivers Utd
  • MFM 1-0 Rangers
  • Enyimba 0-0 Lobi
  • Insurance 0-0 Kwara Utd
  • Tornadoes 0-0 Remo Stars
  • FCIU 1-0 Yobe Stars
  • Heartland 1-0 Go Round
  • Akwa Utd 2-2 Plateau Utd
  • Abia Warriors 1-0 Kada City

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...