{"id":60602,"date":"2018-11-12T13:04:40","date_gmt":"2018-11-12T12:04:40","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=60602"},"modified":"2018-11-12T13:04:44","modified_gmt":"2018-11-12T12:04:44","slug":"ba-mu-ji-dadin-bincikar-atiku-ba","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=60602","title":{"rendered":"&#8216;Ba mu ji dadin bincikar Atiku ba&#8217;"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Atiku Abubakar\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2018\/11\/Ba-mu-ji-dadin-bincikar-Atiku-ba.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Wani jigo a tafiyar Atiku Abubakar, dan takarar shugabancin Najeriya a babbar jam&#8217;iyyar adawa ta PDP, Injiniya Gambo Bichi, ya shaida wa BBC cewa, su ba su taba ganin irin wannan abun ya faru ba a Najeriya a ce an binciki dan takarar shugabancin kasa a babbar jam&#8217;iyya adawa, sannan kuma tsohon mataimakin shugaban kasa a filin jirgin sama ba.<\/p>\n<p>Ya ce ba shakka wannan abu da aka yi wa uban gidansu tamkar karan tsaye ne a dimokradiyya.<\/p>\n<p>Engr Gambo Bichi, ya ce ita kanta jam&#8217;iyyarsu ta PDP, da ma magoya bayanta sam basu ji dadin wannan abu da ya faru ba domin tamkar kamar cin fuska ne.<\/p>\n<p>A safiyar ranar Lahadi ne Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa jami&#8217;an tsaron kasar sun bincike shi jim kadan da isarsa Abuja, babban birnin tarayyar kasar.<\/p>\n<p>Tsohon mataimakin shugaban na Najeriya ya koma kasar ne daga birnin Dubai inda ya shafe kwana da kwanaki tare da wasu abokan siyasa da mukarrabansa.<\/p>\n<p>To Sai dai kuma wasu kafofin yada labarai a Najeriyar sun ambato ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, na cewa jami&#8217;an hadin-gwiwa kan safarar kudi sun binciki tsohon mataimakin shugaban kasar ne kamar yadda suka saba, kuma sun bai wa Atiku Abubakar cikakkiyar girmamawa a matsayinsa na babban dan kasa.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Wani jigo a tafiyar Atiku Abubakar, dan takarar shugabancin Najeriya a babbar jam&#8217;iyyar adawa ta PDP, Injiniya Gambo Bichi, ya shaida wa BBC cewa, su ba su taba ganin irin wannan abun ya faru ba a Najeriya a ce an binciki dan takarar shugabancin kasa a babbar jam&#8217;iyya adawa, sannan kuma tsohon mataimakin shugaban kasa [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":60603,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-60602","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/60602","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=60602"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/60602\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/60603"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=60602"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=60602"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=60602"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}