{"id":58583,"date":"2018-11-05T10:42:19","date_gmt":"2018-11-05T09:42:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=58583"},"modified":"2018-11-05T10:42:41","modified_gmt":"2018-11-05T09:42:41","slug":"mun-yi-maraba-da-zabar-mace-mataimakiyar-gwamna","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=58583","title":{"rendered":"&#8216;Mun yi maraba da zabar mace mataimakiyar gwamna&#8217;"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Gwamna Nasir El Rufa'i da mataimakiyar da ya zaba a zaben 2019\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2018\/11\/Mun-yi-maraba-da-zabar-mace-mataimakiyar-gwamna.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Wasu kungiyoyi a A jahar Kaduna da ke arewacin Najeriya, sun fara tofa albarkacin bakinsu dangane da zaben da gwamnan jihar Nasir el-Rufai, ya yi na mace a matsayin mataimakiyarsa a zaben 2019.<\/p>\n<p>Wasu kungiyoyi na mata sun ce hakan ya yi masu da di kasancewar dama abin da suka dade suna fatan gani a siyasar Najeriya ke nan.<\/p>\n<p>Kungiyoyin matan sun ce zabar mace a matsayin mataimakiyar gwamna a jiharsu, abin ya yi kyau kwarai da gaske saboda dama sun da de suna korafin cewa an bar mata a baya duk kuwa da irin gudunmuwar da suke bayarwa a fagen siyasar kasa.<\/p>\n<p>Kungiyoyin matan suka ce wannan mataki na gwamnan ya nuna cewa ana yi da su, sannan kuma ana amfani da irin gudunmuwar da mata ke bayarwa a fagen siyasar Najeriyar.<\/p>\n<p>To sai kuma duk da wasu na son barka da matakin zabar mace a matsayin mataimakiyar gwamnan jihar ta Kaduna, wasu a gefe guda na sukar matakin inda suke ganin sam bai dace ba.<\/p>\n<p>Gwamna Nasir El-Rufai, ya ce ya zabi mataimakiyar ta sa Hadiza Balarabe wadda likita ce domin bai wa mata damar damawa da su a gwamnati da ma siyasar jihar ta Kaduna.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape no-caption body-width\">\n<\/figure>\n<h2 class=\"story-body__crosshead\">Kowacece mataimakiyar da gwamnan ya zaba?<\/h2>\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">The Guardian Nigeria<\/span><\/p>\n<\/figure>\n<p>Dr. Hadiza Balarabe ita ce babbar sakatariya a hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar Kaduna.<\/p>\n<p>A cewar El-Rufai, manyan ayyukan Dr. Hadiza Balarabe sun hada da kaddamar da shirye-shiryen da suka inganta tsarin kiwon lafiya na jihar ta Kaduna.<\/p>\n<p>Dr. Hadiza ta soma aiki a fannin lafiya na babban birnin tarayya, Abuja a 2004 inda ta kai matsayin daraktar kula da lafiya.<\/p>\n<p>Gabanin hakan, ta rike mukamin babbar rijistara a asibitin koyarwa na Jam&#8217;iar Ahmadu Bello da ke Zariya.<\/p>\n<p>Ta karanci aikin likita a Jami&#8217;ar Maiduguri inda ta kammala a shekarar 1988.<\/p>\n<p>Wannan ne dai karo na farko a tarihin jahar Kaduna da wata babbar jam&#8217;iyya ke zaben mace a matsayin abokiyar takarar mukamin gwamna.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Wasu kungiyoyi a A jahar Kaduna da ke arewacin Najeriya, sun fara tofa albarkacin bakinsu dangane da zaben da gwamnan jihar Nasir el-Rufai, ya yi na mace a matsayin mataimakiyarsa a zaben 2019. Wasu kungiyoyi na mata sun ce hakan ya yi masu da di kasancewar dama abin da suka dade suna fatan gani a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":58584,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4322,218],"class_list":["post-58583","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-el-rufai","tag-kaduna"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/58583","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=58583"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/58583\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/58584"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=58583"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=58583"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=58583"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}