{"id":52984,"date":"2018-10-17T08:56:14","date_gmt":"2018-10-17T07:56:14","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=52984"},"modified":"2018-10-17T08:56:47","modified_gmt":"2018-10-17T07:56:47","slug":"dole-mu-nemi-hakkinmu-a-kotu-gwamnatin-kano","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=52984","title":{"rendered":"Dole mu nemi hakkinmu a Kotu &#8211; Gwamnatin Kano"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\">\n<p><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Gwamnan Kano Umar Ganduje tare da dan jarida Ja'afar da ya saki hutunan bidiyo\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2018\/10\/Dole-mu-nemi-hakkinmu-a-Kotu-Gwamnatin-Kano.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><figcaption class=\"media-caption\"><span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nGwamnan Kano Umar Ganduje tare da dan jarida Ja&#8217;afar da ya saki hutunan bidiyo<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Gwamnatin Jihar Kano ta ce dole ne ta nemi hakkinta a kotu kan dan jaridar da ya saki hutunan bidiyo da ke nuna gwamna Abdullahi Ganduje na karbar rashawar miliyoyin dala.<\/p>\n<p>Gwamnatin ta ce za ta gurfanar dan jarida Ja&#8217;afar Ja&#8217;afar a gaban kuliya duk da majalisar jihar ta kafa kwamitin tantance sahihancin hutunan bidiyon da ya saki.<\/p>\n<p>Gwamnatin ta bayyana cewa idan majalisar dokoki za ta iya ladabtar da gwamna, ba ta da hurumin ladabtar da dan jaridar.<\/p>\n<p>Mai bai wa gwamnan na Kano shawara kan harkokin siyasa Alhaji Mustapha Buhari Bakwana ya shaidawa BBC cewa wannan zargi ne da ke da nasaba da zagon-kasa irin na siyasa.<\/p>\n<p>&#8220;Abokan adawa ne wadanda ba su bukatar wannan gwamnati da ke yaki da cin hanci da rashawa, shi ne aka fara hada wannan sharrin&#8221; in ji shi.<\/p>\n<p>Ya kuma ce don an ga irin yawan kuri&#8217;un da gwamna ya ba shugaban kasa a zaben fitar da gwani, shi ya sa aka fara yin zagon-kasa don kada ya samu nasara.<\/p>\n<p>A makon da ya gabata ne jaridar Daily Nigerian da ke wallafa labaranta a intanet ta saki labarin cewa wani gwamna a yankin arewa maso yammacin kasar wanda ke neman zarcewa a mulki karo na biyu, yana karbar makudan kudade a wajen wasu &#8216;yan kwangila.<\/p>\n<p>Daga baya kuma mawallafin jaridar Ja&#8217;afar Ja&#8217;afar ya saki hutunan bidiyo guda biyu daga cikin 15 da ya ce yana da su a hannu.<\/p>\n<p>A cikin hutunan bidiyon an nuna gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje yana karbar miliyoyin dala daga hannun wani da aka ce dan kwangila ne, zargin da gwamnatin Kano ta musanta.<\/p>\n<p>Tun bayan buga labarin ne dai, dan jaridar Ja&#8217;afar Ja&#8217;afar ya ce ana yi wa rayuwarsa barazana.<\/p>\n<p>A ranar Litinin din da ta gabata ne majalisar dokokin jihar ta kafa kwamitin da zai gudanar da bincike a kan zargin, inda ta bukaci bangaren zartarwa da ya jingine maganar shari`a.<\/p>\n<p>Hotunan bidiyon da ake zargin gwamnan na Kano da rashawa na ci gaba da jan hankali a shafukan intanet kuma lamarin da ke ci gaba da janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnan Kano Umar Ganduje tare da dan jarida Ja&#8217;afar da ya saki hutunan bidiyo Gwamnatin Jihar Kano ta ce dole ne ta nemi hakkinta a kotu kan dan jaridar da ya saki hutunan bidiyo da ke nuna gwamna Abdullahi Ganduje na karbar rashawar miliyoyin dala. Gwamnatin ta ce za ta gurfanar dan jarida Ja&#8217;afar Ja&#8217;afar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":52985,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[1209,6279],"class_list":["post-52984","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-abdullahi-ganduje","tag-jaafar-jaafar"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/52984","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=52984"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/52984\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/52985"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=52984"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=52984"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=52984"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}