{"id":511310,"date":"2026-09-17T22:29:15","date_gmt":"2026-09-17T21:29:15","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511310"},"modified":"2026-09-17T22:30:19","modified_gmt":"2026-09-17T21:30:19","slug":"aikin-hajji-2027saudiya-ta-yi-watsi-da-bu%c6%99atar-najeriya-ta-neman-%c6%99arin-kujeru","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511310","title":{"rendered":"Aikin Hajji 2027:Saudiya ta yi watsi da bu\u0199atar Najeriya ta neman \u0199arin kujeru"},"content":{"rendered":"\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"565\" height=\"291\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/image_editor_output_image-1463618138-17896805085843882844872094043393.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-511309\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/image_editor_output_image-1463618138-17896805085843882844872094043393.jpg 565w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/image_editor_output_image-1463618138-17896805085843882844872094043393-300x155.jpg 300w\" sizes=\"(max-width: 565px) 100vw, 565px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Hukumar Alhazai ta \u0198asa (NAHCON) ta sanar da cewa \u0199asar Saudiyya ta \u0199i\u00a0 amincewa da bu\u0199atar Najeriya na \u0199arin kujerun Hajj a shekarar 2027, inda ta bar adadin da aka ware wa \u0199asar ba tare da canji ba duk da \u0199aruwa da aka samu ta\u00a0 bu\u0199atar masu niyyar yin aikin Hajji daga sassa daban-daban na \u0199asarnan.<br><br>Hukumar ta bayyana cewa ta yi mu\u2019amala da Ma\u2019aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya a hukumance, tana neman \u0199arin kujeru domin sau\u0199a\u0199a wa yawan Musulmin Najeriya da ke son yin wannan tafiya mai tsarki, da kuma amsa ro\u0199on hukumar jin da\u0257in alhazai ta jihohi da ke neman \u0199arin kujeru.\u00a0 <br><br>Sai dai hukumomin Saudiyya sun bayyana cewa ba za su iya bayar da \u0199arin kujeru ba saboda matsalolin girman wuraren ibadan da kuma manufar \u0199asar na bin \u0199a\u2019ida wajen raba kujeru ga kowace \u0199asa bisa tsarin da ake aiki da shi yanzu.\u00a0 <br><br>Saboda haka, adadin da aka ware wa Najeriya a aikin Hajjin 2027 ya tsaya ne a kujeru 35,000 ga alhazai na gwamnati da kuma kujeru 15,000\u00a0 na kamfanoni shirya tafiye-tafiye da aka yi wa\u00a0 lasisi, wanda hakan ya kai jimillar kujeru 50,000.\u00a0 <br><br>Shugaba kuma babban darakta na NAHCON, Ambasada Ismail Abba Yusuf, ya ce hukumar ta fahimci takaicin da wannan hukunci zai iya haifar wa masu niyyar yin Hajji da hukumomin alhazai na jihohi da suka yi fatan samun \u0199arin kujeru.\u00a0 <br><br>Ya bayyana cewa Hukumar ta yi amfani da dukkan hanyoyin diflomasiyya da na aiki wajen neman \u0199arin kujeru, amma tana girmama hukuncin \u0199arshe na hukumomin Saudiyya.\u00a0 <br><br>\u201cMun fahimci \u0199aunar da zukatan yawancin Musulmin Najeriya suke da shi na yin Hajji da kuma tsammanin jihohi da masu ruwa da tsaki da ke neman \u0199arin kujeru. Duk da \u0199o\u0199arin da aka yi don samun \u0199arin kujeru, hukumomin Saudiyya sun bayyana matsayinsu na \u0199arshe bisa ga gaskiyar aiki da iyakokin \u0199arfin wuraren ibada,\u201d in ji Ambasada Yusuf.\u00a0 <br><br>Shugaban NAHCON ya yi kira ga hukumomin jin da\u0257in alhazai na jihohi, hukumomi da masu gudanar da kamfanonin tafiye-tafiye a lasisi su yi amfani da kujerun da aka ware musu cikin adalci da gaskiya tare da bin \u0199a\u2019idojin da hukumar ta gindaya da kuma tsarin Nusuk na Saudiyya.\u00a0<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hukumar Alhazai ta \u0198asa (NAHCON) ta sanar da cewa \u0199asar Saudiyya ta \u0199i\u00a0 amincewa da bu\u0199atar Najeriya na \u0199arin kujerun Hajj a shekarar 2027, inda ta bar adadin da aka ware wa \u0199asar ba tare da canji ba duk da \u0199aruwa da aka samu ta\u00a0 bu\u0199atar masu niyyar yin aikin Hajji daga sassa daban-daban na [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":511309,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[17743,2681],"tags":[18604,4047],"class_list":["post-511310","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-arewa","category-hausa","tag-aikin-hajji","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511310","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511310"}],"version-history":[{"count":2,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511310\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511312,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511310\/revisions\/511312"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511309"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511310"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511310"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511310"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}