{"id":511307,"date":"2026-09-17T22:11:58","date_gmt":"2026-09-17T21:11:58","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511307"},"modified":"2026-09-17T22:12:09","modified_gmt":"2026-09-17T21:12:09","slug":"tinubu-zai-lashe-za%c9%93en-2027-da-kaso-65-na-kuriun-da-za-aka-ka%c9%97a-abdulmumin-jibrin","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511307","title":{"rendered":"Tinubu zai lashe za\u0253en 2027 da kaso 65 na kuri&#8217;un da za aka ka\u0257a &#8211; Abdulmumin Jibrin"},"content":{"rendered":"\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"700\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469-1024x700.jpeg\" alt=\"\" class=\"wp-image-511306\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469-1024x700.jpeg 1024w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469-600x410.jpeg 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469-300x205.jpeg 300w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469-768x525.jpeg 768w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/jibrin254598002134553469.jpeg 1250w\" sizes=\"(max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br \/><br \/>Abdulmumin Jibrin, \u0257an majalisar&nbsp; wakilai ta tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru\/Bebeji ya ce Shugaba Bola Tinubu zai samu kashi 65 cikin \u0257ari na \u0199uri\u2019un da za a kada a za\u0253en shugaban \u0199asa na 2027.<br \/><br \/>Jibrin ya yi wannan magana ne a shirin \u2018Politics Today\u2019 na gidan Talabijin na Channels&nbsp; a ranar Laraba, inda ya tattauna batutuwan da suka shafi tazarcen shugaban \u0199asa da kuma rikicin da ke tsakanin jam\u2019iyyar All Progressives Congress (APC) da Nyesom Wike, ministan Babban Birnin Tarayya (FCT).<br \/><br \/>Tinubu ya lashe za\u0253en shugaban \u0199asa na 2023 a ka \u0199ar\u0199ashin APC, inda ya doke Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban \u0199asa da ya yi takara a&nbsp; jam\u2019iyyar Peoples Democratic Party (PDP), da kuma Peter Obi na jam\u2019iyyar Labour Party.<br \/><br \/>Shugaban \u0199asa na neman a sake za\u0253en sa shugabanci karo na biyu kan \u0199arkashin APC, inda Atiku da Obi suma ke cikin manyan \u2018yan takara.<br \/><br \/>Sai dai Jibrin ya ce yanayin siyasar Najeriya ya sauya sosai tun bayan za\u0253en da ya gabata, lokacin da Tinubu ya samu \u0199uri\u2019u 8,794,726, wanda ya kai kashi 36.61 cikin \u0257ari na sahihan \u0199uri\u2019u&nbsp; da aka kada.<br \/><br \/>Ya ce: \u201cMutane suna magana kan \u0199arfin sauran jam\u2019iyyun adawa da shugabanninsu, amma abin da suka kasa fahimta shi ne cewa 2023 ba 2027 ba ne. Ina gaya muku yau: shugaban \u0199asa ba zai samu \u0199asa da kashi 65 cikin \u0257ari na \u0199uri\u2019un da za a ka\u0257a ba.\u201d<br \/><br \/>Jibrin ya ce APC ta yi nazari kan shugabannin adawa da motsinsu kafin za\u0253en.<br \/><br \/>\u201cMun san su sosai kuma muna da tsari na musamman,\u201d in ji shi. \u201cIna ba ku tabbacin kashi 100 cewa muna gaba sosai da su. Za mu lashe za\u0253en.\u201d<br \/><br \/>Ya kuma bayyana cewa sakamakon za\u0253en, ba wai hasashen ra\u2019ayi ba, zai fi bayyana yanayin siyasar \u0199asar.<br \/><br \/>Jibrin ya ce yana sa ran shugaban \u0199asa zai yi fice a arewa, duba da \u0199o\u0199arin da ake yi na gyara wasu mummunan fahimta da aka yi game da shi a yankin.<br \/><br \/>\u201cEh, akwai \u0199alubale. Duk wanda ya ce babu \u0199alubale kamar wanda ya ce shugaban \u0199asa bai sha ba\u0199ar magana ba a arewa. Wannan karya ce,\u201d in ji shi. \u201cAmma muna gyara wa\u0257annan abubuwa. Zan gaya muku abu \u0257aya: shugaban \u0199asa bai ta\u0253a samun \u0199auna kamar yadda yake samu a yanzu a arewa ba.\u201d<br \/><br \/>Jibrin ya kuma kare Wike a rikicinsa da gwamnonin APC, inda ya bayyana ministan FCT a matsayin \u201c\u0257an siyasa mai amfani\u201d ga jam\u2019iyyar.<br \/><br \/>\u201cWike mai gyara ne, kuma kana bu\u0199atar mai gyara, kuma duk wanda ya \u0199aunaci shugaban \u0199asa kuma yake son mu lashe za\u0253en nan,\u201d in ji shi. \u201cBa na cewa Wike Allah ne, amma wannan ba lokacin da za a raina shi ko a yi fada da shi ba.\u201d<br \/><br \/>Ya ce gwamnonin jam\u2019iyyar za su iya sarrafa Wike saboda duk da halayensa na musamman, yana da \u0199ima ga jam\u2019iyyar.<br \/><br \/>Wike, wanda \u0257an jam\u2019iyyar PDP ne da Tinubu ya na\u0257a minista a 2023, yana jagorantar \u201cRainbow Coalition\u201d, wata ha\u0257in gwiwar jam\u2019iyyu da ke goyon bayan tazarcen Tinubu a 2027.<br \/><br \/>A ranar Litinin, kungiyar Progressive Governors Forum (PGF), wacce ta ha\u0257a gwamnonin APC, ta ce ba za ta goyi bayan kowace yarjejeniya ta siyasa da za ta raunana jam\u2019iyyar ba.<br \/><br \/>Sai dai a ranar Alhamis, Wike ya mayar da martani, inda ya bayyana gwamnonin APC a matsayin \u201cmarasa kuzari a siyasa\u201d, yana mai cewa Tinubu ya san da \u201cRainbow Coalition\u201d da duk ayyukansa na siyasa kafin za\u0253en 2027.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Abdulmumin Jibrin, \u0257an majalisar&nbsp; wakilai ta tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru\/Bebeji ya ce Shugaba Bola Tinubu zai samu kashi 65 cikin \u0257ari na \u0199uri\u2019un da za a kada a za\u0253en shugaban \u0199asa na 2027. Jibrin ya yi wannan magana ne a shirin \u2018Politics Today\u2019 na gidan Talabijin na Channels&nbsp; a ranar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":511306,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[17743,2681],"tags":[17925,4151],"class_list":["post-511307","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-arewa","category-hausa","tag-abdulmumin-jibrin","tag-tinubu"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511307","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511307"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511307\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511308,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511307\/revisions\/511308"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511306"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511307"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511307"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511307"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}