{"id":511303,"date":"2026-09-17T21:53:31","date_gmt":"2026-09-17T20:53:31","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511303"},"modified":"2026-09-17T21:54:43","modified_gmt":"2026-09-17T20:54:43","slug":"gwamnonin-arewa-6-ne-su-ka-goyi-bayan-takarar-tinubu-a-za%c9%93en-2023","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511303","title":{"rendered":"Gwamnonin Arewa 6 ne kacal&nbsp; su ka goyi bayan takarar Tinubu a za\u0253en 2023"},"content":{"rendered":"\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"682\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-1024x682.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-511302\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-1024x682.jpg 1024w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-600x400.jpg 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-300x200.jpg 300w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-768x511.jpg 768w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492-1536x1023.jpg 1536w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/kashim-shettima-in-ilorin-2026-09-16-9178896153505267144492.jpg 2000w\" sizes=\"(max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br \/>Mataimakin Shugaban \u0198asa Kashim Shettima ya ce daga cikin gwamnonin arewa 19, guda shida ne kawai suka goyi bayan takarar shugaban \u0199asa, Bola Ahmad Tinubu a za\u0253en 2023.&nbsp; <br \/><br \/>Shettima ya yi wannan magana ne a fadar Sarkin Ilorin, Mai Martaba&nbsp; Ibrahim Sulu-Gambari, yayin bikin nadin gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, a matsayin Sardaunan Ilorin.&nbsp; <br \/><br \/>Ya ce Tinubu ya fuskanci mawuyacin yanayi a siyasa amma bai yi kasa a gwiwa ba wajen cimma burinsa.&nbsp; <br \/><br \/>\u201cKun san muna da jihohi 19 a arewa. Daga cikin wa\u0257annan, guda shida ne kawai suka gaskata kuma suka goyi bayan Tinubu,\u201d in ji Shettima.&nbsp; <br \/><br \/>Ya ambaci tsohon gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello, da gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, sannan ya ce ba zai ci gaba da kiran sunayen sauran ba don kauce wa cece-kuce.&nbsp; <br \/><br \/>Shettima ya bayyana cewa duk da \u0199alubalen da Tinubu ya fuskanta, ya ci gaba da tafiya har ya cimma nasara.&nbsp; <br \/><br \/>Ya \u0199ara da cewa wannan darasi ne ga \u2018yan siyasa cewa sabani a za\u0253e bai kamata ya raba su har abada ba.&nbsp; <br \/><br \/>Bayan za\u0253en 2023, Shettima ya ce Tinubu ya runguma tare yafe wa duk sauran gwamnonin arewa da ba su goyi bayan sa ba, yana mai kiran hakan alamar jagora nagari.&nbsp; <br \/><br \/>Ya yi kira ga \u2018yan siyasa da masu rike da mukaman gwamnati su yi aiki da tawali\u2019u, yana mai jaddada cewa mulki na wucin gadi ne kuma Allah ne ke ba wa wanda Ya so.&nbsp; <br \/><br \/>Shettima ya kuma kare salon gwamnatin Tinubu wajen tafiyar da tattalin arziki, yana mai cewa gwamnatin ta fi son tinkarar matsalolin da ta gada maimakon ta dinga zargin shugabannin baya.&nbsp; <br \/><br \/>Ya bayyana cewa gwamnatin ta gaji kusan dala biliyan 3.9 a asusun gwamnati, tare da matsalolin tattalin arziki masu tsanani. Duk da haka, Tinubu ya ci gaba da aiwatar da sauye-sauye.&nbsp; <br \/><br \/>Shettima ya ce salon siyasar Tinubu ya yi kama da na tsohon shugaban \u0199asa marigayi Muhammadu Buhari, wanda ya kasance ba ya yarda a matsa masa lamba a tattaunawar siyasa.&nbsp; <br \/><br \/>Bikin nadin ya samu halartar gwamnonin jihohi, shugabannin siyasa, sarakunan gargajiya da sauran manyan bakii<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Mataimakin Shugaban \u0198asa Kashim Shettima ya ce daga cikin gwamnonin arewa 19, guda shida ne kawai suka goyi bayan takarar shugaban \u0199asa, Bola Ahmad Tinubu a za\u0253en 2023.&nbsp; Shettima ya yi wannan magana ne a fadar Sarkin Ilorin, Mai Martaba&nbsp; Ibrahim Sulu-Gambari, yayin bikin nadin gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, a matsayin Sardaunan Ilorin.&nbsp; Ya [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":511302,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[30,4151],"class_list":["post-511303","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-arewa","tag-tinubu"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511303","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511303"}],"version-history":[{"count":2,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511303\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511305,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511303\/revisions\/511305"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511302"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511303"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511303"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511303"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}