{"id":511282,"date":"2026-09-15T22:26:08","date_gmt":"2026-09-15T21:26:08","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511282"},"modified":"2026-09-15T22:26:52","modified_gmt":"2026-09-15T21:26:52","slug":"dangote-ya-fa%c9%97i-dalilin-da-ya-saka-man-fetur-ya-ke-tsada-a-najeriya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511282","title":{"rendered":"Dangote ya fa\u0257i dalilin da ya saka man fetur ya ke tsada a Najeriya"},"content":{"rendered":"\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"900\" height=\"563\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/Diesel-e1563891440351.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-511138\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/Diesel-e1563891440351.jpg 900w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/Diesel-e1563891440351-600x375.jpg 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/Diesel-e1563891440351-300x188.jpg 300w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/09\/Diesel-e1563891440351-768x480.jpg 768w\" sizes=\"(max-width: 900px) 100vw, 900px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Kasuwar man fetur ta Najeriya na iya fuskantar babbar matsalar samuwar man fetur fiye da farashi sakamakon rikice-rikicen siyasa a duniya da ke girgiza kasuwar makamashi.<br><br>Wannan gargadin ya fito ne daga Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, Aliko Dangote.&nbsp; <br><br>Dangote ya ce rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na iya jawo matsin lamba ga hanyoyin da ake&nbsp; bi wajen. samar da man fetur, inda hakan zai iya karkatar da hankali daga farashin da direbobi ke biya zuwa \u0257asa ayar tambayar ko za a iya samun isasshen man fetur.&nbsp; <br><br>Ya ce: \u201cMatsalar yanzu, gaba, dole in gargadi cewa wannan rikicin a Gabas ta Tsakiya ba batun farashi ba ne; batun samun man ne baki \u0257aya.\u201d&nbsp; <br><br>Wannan gargadi ya zo ne a daidai lokacin da ake ci gaba da nuna damuwa kan tsadar man fetur a Najeriya.&nbsp; <br><br>Masu amfani da man fetur suna fama da tsadar sufuri da rayuwa bayan tashin farashin man fetur tun bayan cire tallafin mai.&nbsp; <br><br>Sai dai Dangote ya jaddada cewa kasuwar Najeriya ya kamata a duba ta bisa ga abin da ke faruwa a \u0199asashen makwabta.&nbsp; <br><br>Ya ce ana sayar da man fetur a can da tsada sosai, wanda ke haifar da bambancin farashi da ke \u0199arfafa safarar man Najeriya zuwa \u0199asashen waje.&nbsp; <br><br>Ya ce: \u201cBan san ko ka sani ba, har yanzu ana safarar man fetur da muke samarwa zuwa \u0199asashen makwabta.\u201d&nbsp; <br><br>Dangote ya bayyana bambancin farashin tsakanin Najeriya da wasu \u0199asashen makwabta a tsakanin kashi 30 zuwa 50 cikin \u0257ari.&nbsp; <br><br>Ya ce irin wannan bambanci yana sa safarar haramtacciya ta zama abin jan hankali.&nbsp; <br><br>Ya kawo misali da Jamhuriyar Nijar, inda man fetur zai iya yin tsada da kashi 20 zuwa 25 cikin \u0257ari fiye da Najeriya.&nbsp; <br><br>Ya yi amfani da farashin Naira 1,350 a kowace lita a Najeriya a matsayin misali, yana tambaya ko akwai wata kasuwanci da za ta iya ba \u2018yan kasuwa riba ta kashi 25 cikin \u0257ari nan take.&nbsp; <br><br>Ya ce: \u201cWane irin kasuwanci za ka yi da zai ba ka riba ta kashi 25 cikin \u0257ari nan take?\u201d&nbsp; <br><br>Dangote ya ce wannan riba na iya \u0199arfafa gwiwar masu karkatar da man fetur da aka tanada wa \u2018yan Najeriya zuwa iyakokin \u0199asa, inda ake sayar da shi da tsada.&nbsp; <br><br>Ya ce: \u201cKana nuna kamar kana kai shi Sokoto, sai ka karkata ka kai Ilela, ka sayar.\u201d&nbsp; <br><br>Duk da yiwuwar matsalar samuwa, Dangote ya tabbatar wa \u2018yan Najeriya cewa matatar man sa za ta ci gaba da samar da man fetur ga kasuwar cikin gida.&nbsp; <br><br>Ya ce: \u201cZa mu samar wa Najeriya. \u2018Yan Najeriya ba su da abin da za su damu da shi. Ba za a samu karanci daga bangarenmu ba. Ba za a samu karanci ba. Ba za a samu layi ba. Za mu tabbatar da cewa muna gamsar da kasuwa duk da dukkan \u0199alubale.\u201d&nbsp; <br><br><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Kasuwar man fetur ta Najeriya na iya fuskantar babbar matsalar samuwar man fetur fiye da farashi sakamakon rikice-rikicen siyasa a duniya da ke girgiza kasuwar makamashi. Wannan gargadin ya fito ne daga Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, Aliko Dangote.&nbsp; Dangote ya ce rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na iya jawo matsin lamba ga [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":511138,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[17743,2681],"tags":[30,9415,18464],"class_list":["post-511282","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-arewa","category-hausa","tag-arewa","tag-dangote","tag-man-fetur"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511282","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511282"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511282\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511283,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511282\/revisions\/511283"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511138"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511282"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511282"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511282"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}