{"id":511280,"date":"2026-09-15T22:07:28","date_gmt":"2026-09-15T21:07:28","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511280"},"modified":"2026-09-15T22:08:15","modified_gmt":"2026-09-15T21:08:15","slug":"mutane-arewa-basu-da-dalilin-%c6%99in-za%c9%93ar-tinubu-a-karo-na-biyu-yari","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511280","title":{"rendered":"Mutane arewa basu da dalilin \u0199in za\u0253ar Tinubu a karo na biyu &#8211; Yari"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br>Daraktan Janar na Kwamitin Ya\u0199in Neman Zaben Shugaban \u0198asa na jam\u2019iyyar APC\u00a0 Abdulaziz Yari, ya ce yankin Arewa ba shi da wani dalili da zai hana shi goyon bayan neman wa\u2019adin mulki karo\u00a0 na biyu da Shugaba Bola Tinubu zai yi a\u00a0 zaben 2027.<br><br>Yari ya yi wannan magana ne\u00a0 a Legas lokacin da ya jagoranci mambobin PCC zuwa fadar Rilwan Akiolu, Sarkin Legas, a wani bangare na shirye-shiryen kwamitin kafin zaben 2027.<br><br>Tsohon gwamnan jihar ta Zamfara ya ce ya kamata Arewa ta saka wa Tinubu saboda irin goyon bayan da ya bai wa tsohon Shugaban \u0198asa Muhammadu Buhari a lokacin da ya tsaya takara da kuma lokacin da aka sake zabensa.<br><br>A cewar Yari, Tinubu ya ki amincewa da matsin lamba da aka yi masa na ya tsaya takara a zaben 2019 da Buhari, inda ya nace cewa lokaci ne na Arewa ta samar da shugaban \u0199asa.<br><br>Yari ya ce: \u201cA gare mu \u2018yan Arewa, lokaci ya yi da za mu saka wa Tinubu saboda ya bari Arewa ta kammala wa\u2019adinta. Na tuna akwai wani rikici daga wasu masu neman mulki a cikin APC da suka yi \u0199o\u0199arin shawo kan Tinubu ya tsaya takara a 2019. Amma ya \u0199i, ya ce lokaci ne na Arewa. Ya ce muddin Buhari zai iya fitowa ya nemi kuri\u2019a, zai tsaya tare da shi har \u0199arshe. Kuma hakan ne ya yi.\u201d ya ce.<br><br>Yari, wanda yanzu yake wakiltar mazabar Zamfara ta Yamma a Majalisar Dattawa, ya ce goyon bayan da Tinubu ya bai wa Buhari ya zama dalilin da zai sa \u2018yan Arewa su saka masa ta hanyar mara masa baya a 2027.<br><br>Ya ce ya kamata yankin Arewa ya goyi bayan Tinubu bisa ga abin da ya kira nasarorin da shugaban ya samu da kuma \u0199o\u0199arin gwamnatinsa wajen magance matsalolin da ya gada daga gwamnatoci da suka gabata.<br><br>\u201cA yau, ban ga wani uzuri ba daga yankin Arewa da zai hana mu goyi bayan Tinubu ya ci gaba da aikin alherin da ya fara kuma ya kammala wa\u2019adinsa,\u201d a cewar Yari.<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"488\" height=\"343\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/IMG-20260829-WA0007.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-511068\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/IMG-20260829-WA0007.jpg 488w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/IMG-20260829-WA0007-300x211.jpg 300w\" sizes=\"(max-width: 488px) 100vw, 488px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-image\"><img decoding=\"async\" width=\"711\" height=\"431\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/images-3-12.jpeg\" alt=\"\" class=\"wp-image-510990\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/images-3-12.jpeg 711w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/images-3-12-600x364.jpeg 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2026\/08\/images-3-12-300x182.jpeg 300w\" sizes=\"(max-width: 711px) 100vw, 711px\" \/><\/figure>\n\n\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Daraktan Janar na Kwamitin Ya\u0199in Neman Zaben Shugaban \u0198asa na jam\u2019iyyar APC\u00a0 Abdulaziz Yari, ya ce yankin Arewa ba shi da wani dalili da zai hana shi goyon bayan neman wa\u2019adin mulki karo\u00a0 na biyu da Shugaba Bola Tinubu zai yi a\u00a0 zaben 2027. Yari ya yi wannan magana ne\u00a0 a Legas lokacin da ya [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":510990,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[17743,2681],"tags":[18010],"class_list":["post-511280","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-arewa","category-hausa","tag-asiwaju-bola-tinubu"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511280","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511280"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511280\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511281,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511280\/revisions\/511281"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/510990"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511280"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511280"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511280"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}