{"id":511275,"date":"2026-09-15T05:53:49","date_gmt":"2026-09-15T04:53:49","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511275"},"modified":"2026-09-15T05:54:18","modified_gmt":"2026-09-15T04:54:18","slug":"gwamnatin-kaduna-ta-kwato-hekta-500000-na-filayen-noma-daga-yan-bindiga","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511275","title":{"rendered":"Gwamnatin Kaduna Ta Kwato Hekta 500,000 Na Filayen Noma Daga \u2019Yan Bindiga"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta kwato iko da sama da hekta 500,000 na filayen noma da \u2019yan bindiga suka mamaye a sassa daban-daban na jihar.<br><br>Kwamishinan Ya\u0257a Labarai da Al\u2019adu na jihar, Ahmed Maiyaki, ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi yayin wani liyafar cin abinci da ma\u2019aikatarsa ta shirya wa \u2019yan jarida na Kano Correspondents\u2019 Chapel na \u0198ungiyar \u2019Yan Jarida ta Najeriya (NUJ).<br><br>\u2019Yan jaridar sun je Kaduna ne domin halartar taron bitarsu na shekarar 2026, wanda aka gudanar da taken \u201c2027 General Elections: Navigating Legal, Security and Ethical Challenges in the Media.\u201d<br><br>Maiyaki ya ce dawo da yankunan karkashin ikon gwamnati ya taimaka wajen inganta tsaro, tare da bai wa manoman da hare-haren \u2019yan bindiga suka hana zuwa gonakinsu damar komawa harkar noma.<br><br>Kwamishinan ya ce matsalar tsaro ta taba kawo cikas ga zirga-zirga tsakanin Kaduna da Abuja, inda wasu matafiya suka daina amfani da hanyar saboda hare-haren \u2019yan bindiga.<br><br>Sai dai ya ce yanzu lamarin ya sauya saboda an samu gagarumin ci gaba wajen tsaro a jihar.<br><br>Maiyaki ya jaddada cewa tsaro na daga cikin muhimman ginshikan shirin ci gaban gwamnatin jihar, domin ba za a samu ci gaban tattalin arziki da zamantakewa ba tare da ingantaccen tsaro ba.<br><br>Ya kuma bayyana wasu matakan da gwamnati ta dauka a bangaren noma, inda ya ce an raba tirelolin takin zamani guda 500 kyauta ga manoma sama da 150,000 a lokacin noman shekarar 2026.<br><br>A cewarsa, gwamnatin jihar ta raba tirelolin taki guda 400 kyauta ga manoma a shekarar 2024, sannan ta sake raba guda 500 a 2025.<br><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta kwato iko da sama da hekta 500,000 na filayen noma da \u2019yan bindiga suka mamaye a sassa daban-daban na jihar. Kwamishinan Ya\u0257a Labarai da Al\u2019adu na jihar, Ahmed Maiyaki, ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi yayin wani liyafar cin abinci da ma\u2019aikatarsa ta shirya wa \u2019yan jarida na [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":511274,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[13463,6280],"class_list":["post-511275","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-jihar-kaduna","tag-uba-sani"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511275","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511275"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511275\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511276,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511275\/revisions\/511276"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511274"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511275"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511275"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511275"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}