{"id":511145,"date":"2026-09-05T07:57:19","date_gmt":"2026-09-05T06:57:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511145"},"modified":"2026-09-05T07:57:47","modified_gmt":"2026-09-05T06:57:47","slug":"sojoji-sun-ceto-mutane-25-da-aka-yi-gqrkuwq-da-su-a-katsina-da-zamfara","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511145","title":{"rendered":"Sojoji Sun Ceto Mutane 25 Da Aka Yi Gqrkuwq Da Su A Katsina Da Zamfara"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto mutane 25 da \u2019yan ta\u2019adda suka yi garkuwa da su a wasu ayyukan soji da aka gudanar a jihohin Katsina da Zamfara.<br><br>Jami\u2019in ya\u0257a labaran rundunar, Laftanar Kanal Aliyu Danja, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a daren Juma\u2019a.<br><br>Ya ce an ceto mutanen ne ranar Alhamis yayin da sojoji ke gudanar da sintiri da hare-haren ya\u0199i da \u2019yan ta\u2019adda a jihohin biyu.<br><br>A Jihar Katsina, sojojin Sector 1 sun yi arangama da \u2019yan ta\u2019adda yayin wani sintiri da daddare a Kwanar Kura, cikin \u0199aramar hukumar Sabuwa.<br><br>Danja ya ce sojojin sun yi wa \u2019yan ta\u2019addan ruwan wuta, lamarin da ya tilasta musu tserewa zuwa cikin daji.<br><br>Dakarun sun bi hanyoyin da \u2019yan ta\u2019addan suka bi yayin tserewarsu, inda suka ceto mutane biyu da aka yi garkuwa da su a hanyar Dandume zuwa Damari.<br><br>Ya ce sojojin sun kuma kwato babura biyu mallakar \u2019yan ta\u2019addan da suka tsere.<br><br>A Jihar Zamfara kuwa, sojojin Sector 2 sun ceto mutane 23 a lokacin wani samame a wajen garin Wuya, cikin \u0199aramar hukumar Anka.<br><br>Danja ya ce wa\u0257anda aka ceto sun \u0199unshi maza uku da mata 20, kuma binciken farko ya nuna cewa \u2019yan ta\u2019addan sun sace su ne a \u0199aramar hukumar Gummi, inda suka shafe kusan makonni uku a hannunsu.<br><br>Ya ce an kwashe wa\u0257anda aka ceto domin ba su kulawar lafiya tare da ci gaba da yi musu tambayoyi.<br><br>Rundunar ta ce nasarar aikin na nuna ci gaba da \u0199o\u0199arin sojoji wajen kare fararen hula, dakile ayyukan \u2019yan ta\u2019adda da kuma ku\u0253utar da mutanen da aka yi garkuwa da su.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto mutane 25 da \u2019yan ta\u2019adda suka yi garkuwa da su a wasu ayyukan soji da aka gudanar a jihohin Katsina da Zamfara. Jami\u2019in ya\u0257a labaran rundunar, Laftanar Kanal Aliyu Danja, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a daren Juma\u2019a. Ya ce [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":511144,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[30,4047,9807],"class_list":["post-511145","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-arewa","tag-najeriya","tag-sojoji"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511145","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511145"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511145\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511146,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511145\/revisions\/511146"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511144"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511145"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511145"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511145"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}