{"id":511105,"date":"2026-09-03T05:41:08","date_gmt":"2026-09-03T04:41:08","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511105"},"modified":"2026-09-03T17:41:36","modified_gmt":"2026-09-03T16:41:36","slug":"gwamnan-kano-ya-yi-allah-wadai-da-hare-haren-yan-bindiga","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511105","title":{"rendered":"Gwamnan Kano Ya Yi Allah-Wadai Da Hare-Haren &#8216;Yan Bindiga"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi Allah-wadai da hare-haren &#8216;yan bindiga da suka afku a wasu sassan jihar, tare da alkawarin daukar karin matakan tsaro domin kare rayuka da dukiyoyin al&#8217;umma.<br><br>A wata sanarwa da Babban Daraktan Yada Labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, an ce hare-haren sun shafi Chiromawa a Karamar Hukumar Garun Mallam, Beli a Rogo, Bebeji da wasu yankunan da ke kusa da Gwarzo.<br><br>Gwamnan ya jajanta wa wadanda abin ya shafa da iyalansu, yana mai bayyana hare-haren a matsayin abin takaici da ba za a amince da su ba.<br><br>Ya umurci hukumomin da abin ya shafa da su kara kaimi wajen tattara bayanan sirri, sa ido da kuma gaggauta kai dauki a wuraren da abin ya shafa.<br><br>Gwamnan ya ce, \u201cGwamnati za ta dauki matakan da suka dace domin kara tsaurara tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al&#8217;umma.\u201d<br><br>Ya kuma bukaci jama&#8217;a su kwantar da hankula tare da bai wa jami&#8217;an tsaro cikakken hadin kai, musamman ta hanyar samar da sahihan bayanai da za su taimaka wajen gano tare da cafke wadanda ke da hannu a hare-haren.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi Allah-wadai da hare-haren &#8216;yan bindiga da suka afku a wasu sassan jihar, tare da alkawarin daukar karin matakan tsaro domin kare rayuka da dukiyoyin al&#8217;umma. A wata sanarwa da Babban Daraktan Yada Labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, an ce hare-haren sun shafi Chiromawa a Karamar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":510855,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[18091,19003],"class_list":["post-511105","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-abba-kabir-yusuf","tag-kano-nigeria"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511105","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511105"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511105\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511106,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511105\/revisions\/511106"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/510855"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511105"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511105"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511105"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}