{"id":511047,"date":"2026-08-29T06:36:06","date_gmt":"2026-08-29T05:36:06","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511047"},"modified":"2026-08-29T06:38:07","modified_gmt":"2026-08-29T05:38:07","slug":"2027-atiku-ya-ce-yana-da-hujjar-tinubu-ya-kai-shekaru-90","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=511047","title":{"rendered":"2027: Atiku Ya Ce Yana Da Hujjar Tinubu Ya Kai Shekaru 90"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Dan takarar shugaban kasa na jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya yi ikirarin cewa yana da hujjar da ke nuna cewa Shugaba Bola Tinubu ya kai shekaru 90, yana mai cewa zai iya gabatar da ita a gaban kotu idan bukatar hakan ta taso.<br><br>Atiku ya bayyana hakan ne a wata hira da BBC da aka wallafa ranar Juma\u2019a, inda ya kuma kare kudirinsa na sake neman kujerar shugaban kasa.<br><br>Ya ce yana da \u2018yancin yin takara bisa kundin tsarin mulki, tare da bayyana kwarewarsa da kishin kasa a matsayin wasu daga cikin dalilan da suka sa yake son ci gaba da neman shugabancin Najeriya.<br><br>Atiku ya ce, \u201cKuna da Shugaban kasa mai shekaru 90 a yanzu kuma marar lafiya, yayin da ni nake cikin koshin lafiya da karfi. Don haka me ya sa ba zan gabatar da kaina domin yi wa kasata hidima ba?<br><br>\u201cKun je kun zabi wanda yake da shekaru 90. Ina da hujjar cewa Shugaba Tinubu yana da shekaru 90, kuma zan gabatar da ita a gaban kotu.\u201d<br><br>Ya kuma alakanta matsalar rashin tsaro a Najeriya da gazawar gwamnati, musamman a bangaren tsaro da \u2018yan sanda, yana mai alkawarin magance matsalar cikin shekara guda idan aka zabe shi.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Dan takarar shugaban kasa na jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya yi ikirarin cewa yana da hujjar da ke nuna cewa Shugaba Bola Tinubu ya kai shekaru 90, yana mai cewa zai iya gabatar da ita a gaban kotu idan bukatar hakan ta taso. Atiku ya bayyana hakan ne a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":511046,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[1048,4151],"class_list":["post-511047","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-atiku-abubakar","tag-tinubu"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511047","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=511047"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511047\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":511048,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/511047\/revisions\/511048"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/511046"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=511047"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=511047"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=511047"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}