{"id":510213,"date":"2026-06-27T06:08:13","date_gmt":"2026-06-27T05:08:13","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=510213"},"modified":"2026-06-27T06:08:34","modified_gmt":"2026-06-27T05:08:34","slug":"mijin-ummulkhairi-ya-zargi-yan-sanda-da-mika-matarsa-ga-taron-fusatattun-mutane-masu-%c9%97aukan-doka-a-hannu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=510213","title":{"rendered":"Mijin Ummulkhairi Ya Zargi \u2019Yan Sanda Da Mika Matarsa Ga Taron Fusatattun Mutane Masu \u018aaukan Doka a Hannu"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Wani mekani\u0199i mazaunin Kaduna, Aliyu Muhammed, ya zargi wasu jami\u2019an \u2019yan sanda da mika matarsa, Ummulkhairi Muhammed, ga wasu fusatattun mutane da suka kashe ta tare da kona gawarta bayan zargin safarar yara.<br><br>Aliyu mai shekaru 42 ya ce lamarin ya faru ne a yankin Mararaban Jos da ke karamar hukumar Igabi a Jihar Kaduna.<br><br>Ya bayyana cewa matarsa ta fita zuwa makarantar Islamiya a wata unguwa makwabta ranar da aka kai harin, yayin da shi kuma ya tafi Kaduna domin aiki.<br><br>A cewarsa, daga baya wani mutum ya amsa kiran wayar matarsa sannan ya sanar da shi cewa wasu mata sun zarge ta da yunkurin safarar yara.<br><br>Aliyu ya ce ya tuntubi wani abokinsa domin ya kai dauki, inda daga baya aka sanar da shi cewa an kai matarsa ofishin \u2019yan sanda bayan an ceto ta daga hannun jama\u2019a.<br><br>Sai dai ya yi zargin cewa jami\u2019in \u2019yan sanda na yankin ya fito da matarsa daga cikin ofishin duk da rokon da iyalanta suka yi.<br><br>Ya ce, \u201cThe DPO held my wife\u2019s hand and started dragging her towards the station gate.\u201d<br><br>Aliyu ya kara da cewa bayan an fitar da ita, taron jama\u2019a ya dinga dukanta kafin daga bisani su kona ta tare da baburinta.<br><br>Mijin marigayiyar ya bukaci a gudanar da cikakken bincike kan rawar da jami\u2019an \u2019yan sanda suka taka a lamarin, musamman jami\u2019in yankin da ake zargi da fitar da ita zuwa hannun jama\u2019a.<br><br>Ya kuma yi kira ga al\u2019umma da su guji daukar doka a hannunsu, su bar jami\u2019an tsaro da kotuna su gudanar da aikinsu.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Wani mekani\u0199i mazaunin Kaduna, Aliyu Muhammed, ya zargi wasu jami\u2019an \u2019yan sanda da mika matarsa, Ummulkhairi Muhammed, ga wasu fusatattun mutane da suka kashe ta tare da kona gawarta bayan zargin safarar yara. Aliyu mai shekaru 42 ya ce lamarin ya faru ne a yankin Mararaban Jos da ke karamar hukumar Igabi a Jihar Kaduna. [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":510212,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[218,18928],"class_list":["post-510213","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-kaduna","tag-ummulkhairi"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510213","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=510213"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510213\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":510214,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510213\/revisions\/510214"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/510212"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=510213"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=510213"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=510213"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}