{"id":510182,"date":"2026-06-24T06:19:15","date_gmt":"2026-06-24T05:19:15","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=510182"},"modified":"2026-06-24T06:19:34","modified_gmt":"2026-06-24T05:19:34","slug":"an-gurfanar-da-mutum-24-kan-kisan-wata-mata-a-kaduna","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=510182","title":{"rendered":"An Gurfanar Da Mutum 24 Kan Kisan Wata Mata A Kaduna"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Rundunar \u2019yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da hu\u0257u a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin Maraban Jos.<br><br>Kakakin rundunar, Mansir Hassan, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.<br><br>Lamarin ya faru ne ranar Lahadi bayan wasu fusatattun mutane sun kai hari kan matar bisa zargin cewa ta saci wani yaro, duk da cewa babu hujjar da ta tabbatar da zargin.<br><br>A cewar Hassan, jami\u2019an \u2019yan sanda sun samu kiran gaggawa, inda jami\u2019in kula da yankin ya jagoranci tawagar jami\u2019ai zuwa wurin domin ceto matar tare da kai ta ofishin \u2019yan sanda domin kariya da bincike.<br><br>Sai dai ya ce daga baya wasu mutane sun mamaye ofishin \u2019yan sandan, suka rinjayi jami\u2019an da ke bakin aiki sannan suka kwace matar kafin su kashe ta tare da kona gawarta.<br><br>\u2019Yan sandan sun ce ana tuhumar wa\u0257anda ake zargin da laifuffuka da suka ha\u0257a da ha\u0257a baki domin aikata laifi, tayar da tarzoma, lalata kadarorin gwamnati da na \u2019yan sanda da kuma kisan kai.<br><br>Kotun ta \u0257age sauraron shari\u2019ar zuwa ranar ashirin da \u0257aya ga watan Yuli, yayin da aka tsare wa\u0257anda ake zargin a gidan gyaran hali.<br><br>A nasa martanin, Kwamishinan Ya\u0257a Labarai na jihar Kaduna, Ahmed Maiyaki, ya yaba wa rundunar \u2019yan sandan jihar kan matakin gaggawar gurfanar da wa\u0257anda ake zargi.<br><br>Ya ce, \u201cGovernor Uba Sani\u2019s administration will not tolerate any form of mob action or jungle justice. We urge residents to always report suspected criminal activities to security agencies and allow the law to take its course.\u201d<br><br>Ya \u0199ara da cewa duk wanda aka samu yana \u0257aukar doka a hannu zai fuskanci hukunci ba tare da la\u2019akari da matsayinsa ba.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar \u2019yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da hu\u0257u a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin Maraban Jos. Kakakin rundunar, Mansir Hassan, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata. Lamarin ya faru ne ranar Lahadi bayan wasu [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":510181,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[218,4047],"class_list":["post-510182","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-kaduna","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510182","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=510182"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510182\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":510183,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/510182\/revisions\/510183"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/510181"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=510182"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=510182"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=510182"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}