{"id":509860,"date":"2026-05-27T06:19:46","date_gmt":"2026-05-27T05:19:46","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=509860"},"modified":"2026-05-27T06:20:11","modified_gmt":"2026-05-27T05:20:11","slug":"who-ta-tabbatar-da-mutane-101-da-suka-kamu-da-ebola-a-dr-congo","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=509860","title":{"rendered":"WHO Ta Tabbatar Da Mutane 101 Da Suka Kamu Da Ebola a DR Congo"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><br><br>Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar da bullar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokura\u0257iyyar Congo, inda aka tabbatar da mutum \u0257ari da \u0257aya sun kamu da cutar, yayin da mutum goma suka mutu.<br><br>Shugaban WHO, Tedros Ghebreyesus, ya bayyana cewa akwai sama da mutum \u0257ari tara da ake zargin sun kamu da cutar da kuma mutuwar mutum \u0257ari biyu da ashirin da ake zargi, lamarin da ya nuna cewa annobar ta fi yadda aka tabbatar a yanzu girma.<br><br>Ya ce rikice-rikice da matsalolin jin \u0199ai a wasu yankunan \u0199asar na hana jami\u2019an lafiya dakile yaduwar cutar cikin sau\u0199i.<br><br>WHO ta kuma \u0257aga matakin barazanar cutar zuwa mafi muni saboda saurin ya\u0257uwarta da rashin ingantaccen rigakafi ko magani ga nau\u2019in Bundibugyo na Ebola.<br><br>Tedros ya ce WHO na aiki tare da hukumomin DR Congo da Uganda domin \u0199arfafa matakan dakile cutar, ciki har da gano wa\u0257anda suka yi hul\u0257a da masu \u0257auke da ita, samar da cibiyoyin jinya da wayar da kan jama\u2019a.<br><br>A Uganda kuma, an tabbatar da \u0199arin mutum biyu ma\u2019aikatan lafiya sun kamu da Ebola, lamarin da ya kai jimillar masu cutar zuwa bakwai tare da mutum \u0257aya da ya mutu.<br><br>Ministan Lafiya na DR Congo, Roger Kamba, ya ce matsalar tsaro da \u0199arancin kayan gwaje-gwaje sun jinkirta matakan farko na ya\u0199i da cutar.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar da bullar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokura\u0257iyyar Congo, inda aka tabbatar da mutum \u0257ari da \u0257aya sun kamu da cutar, yayin da mutum goma suka mutu. Shugaban WHO, Tedros Ghebreyesus, ya bayyana cewa akwai sama da mutum \u0257ari tara da ake zargin sun kamu da cutar da kuma [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":509859,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[8210,1968],"class_list":["post-509860","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-dr-congo","tag-who"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509860","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=509860"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509860\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":509861,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509860\/revisions\/509861"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/509859"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=509860"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=509860"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=509860"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}