{"id":509195,"date":"2026-04-06T05:11:37","date_gmt":"2026-04-06T04:11:37","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=509195"},"modified":"2026-04-06T05:12:09","modified_gmt":"2026-04-06T04:12:09","slug":"jamian-tsaro-sun-fara-farautar-masu-garkuwa-da-mutane-a-zamfara","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=509195","title":{"rendered":"Jami\u2019an Tsaro Sun Fara Farautar Masu Garkuwa Da Mutane A Zamfara"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Hadin gwiwar jami\u2019an tsaron Najeriya sun kaddamar da farautar wasu mutane da \u01b4anbindiga suka sace a garin Kurfa da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara.<br><br>A ranar Juma\u2019a, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar yankin ya shaida wa BBC cewa wasu mahara sun kai hari garin, inda suka yi awon gaba da fiye da mutum 150.<br><br>Cikin wata sanarwa da kakakin rundunar \u01b4ansandan jihar, DSP Yazid Abubakar ya fitar, ya bayyana cewa maharan sun shiga kauyen ne a kan babura, suna harbin kan mai uwa da wabi, lamarin da ya jefa al\u2019ummar yankin cikin firgici.<br><br>Sanarwar ta ce jami\u2019an tsaro da suka hada da \u01b4ansanda, sojoji da sauran hukumomin tsaro na ci gaba da kokarin cafke maharan tare da kubutar da mutanen da aka sace.<br><br>Kakakin \u01b4ansandan ya kuma ce jami\u2019an tsaron sun gano wasu daga cikin mutanen da suka tsere daga hannun maharan, inda ake kula da lafiyarsu a asibiti.<br><br>DSP Yazid Abubakar ya kara da cewa har yanzu ba a tantance ainihin adadin mutanen da aka sace ba, yayin da ake ci gaba da daukar matakan dawo da zaman lafiya a yankin.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hadin gwiwar jami\u2019an tsaron Najeriya sun kaddamar da farautar wasu mutane da \u01b4anbindiga suka sace a garin Kurfa da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara. A ranar Juma\u2019a, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar yankin ya shaida wa BBC cewa wasu mahara sun kai hari garin, inda suka yi awon gaba da fiye [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":509194,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4047,271],"class_list":["post-509195","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-najeriya","tag-zamfara"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509195","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=509195"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509195\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":509196,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/509195\/revisions\/509196"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/509194"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=509195"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=509195"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=509195"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}