{"id":507473,"date":"2025-11-20T02:41:19","date_gmt":"2025-11-20T01:41:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507473"},"modified":"2025-11-20T02:41:49","modified_gmt":"2025-11-20T01:41:49","slug":"gobara-ta-hallaka-mutane-hudu-%c6%b4an-gida-%c9%97aya-a-kano","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507473","title":{"rendered":"Gobara Ta Hallaka Mutane Hudu \u01b3an Gida \u018aaya A Kano"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano.<br><br>Jami\u2019in hul\u0257a da jama\u2019a na Hukumar Kwashe Gobara ta Jihar Kano, Saminu Abdullahi, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar. Ya ce jami\u2019insu, Abba Datti, ne ya kai musu rahoto misalin \u0199arfe 4:13 na safe.<br><br>A cewar Abdullahi, ma\u2019aikatan hukumar sun isa wajen ne suka tarar da bene na \u0199asa mai girman kusan kafa 40 da 30, wanda aka yi amfani da shi a matsayin gida, ya riga ya kama da wuta. Gobarar ta cinye dakuna biyu, falo, kicin da ban\u0257aki.<br><br>Sanarwar ta bayyana cewa mutane biyar ne suka makale a cikin gidan yayin gobarar. Sun ha\u0257a da mahaifin iyalin, Shodandi mai shekara 43; matarsa Rafi\u2019a mai shekara 30; da \u2018ya\u2019yansu mata biyu \u2014 Mardiya mai shekara uku, da Yusira mai shekara \u0257aya da rabi \u2014 wa\u0257anda dukkan su suka mutu.<br><br>Sai dai an ce an ceto yaro \u0257aya mai shekaru 12, Aminu Shodandi, bayan kokarin jami\u2019an kwashe gobarar.<br><br>Hukumar ta mika ta\u2019aziyyar ta ga iyalin da abin ya rutsa da su, tare da jan hankalin jama\u2019a da su yi taka-tsantsan wajen amfani da abubuwan da ka iya haddasa wuta, musamman a lokacin hazo.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano. Jami\u2019in hul\u0257a da jama\u2019a na Hukumar Kwashe Gobara ta Jihar Kano, Saminu Abdullahi, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar. Ya [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":507472,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[49,4047],"class_list":["post-507473","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-kano","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507473","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=507473"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507473\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":507474,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507473\/revisions\/507474"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/507472"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=507473"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=507473"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=507473"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}