{"id":507151,"date":"2025-09-22T10:46:37","date_gmt":"2025-09-22T09:46:37","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507151"},"modified":"2025-09-22T10:47:58","modified_gmt":"2025-09-22T09:47:58","slug":"atiku-ya-zargi-gwamnatin-tinubu-da-yin-kama-karya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507151","title":{"rendered":"Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tinubu Da Yin Kama-Karya"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya sake sukar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana ta a matsayin barazana mafi girma ga dimokuradiyyar Najeriya tun bayan dawowar mulkin farar hula.<br><br>Atiku ya yi wannan furuci ne a wani sa\u0199o da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Lahadi, tare da yin ziyarar jaje ga tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir el-Rufai, wanda aka kai masa hari lokacin kaddamar da jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) a Kaduna.<br><br>A cewar dan takarar shugabancin kasa na jam\u2019iyyar PDP a zaben 2023:<br><br>\u201cYau da yamma na kai ziyarar jaje ga tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir el-Rufai, bisa harin da wasu da APC ta dauko suka kai masa a yayin kaddamar da jam\u2019iyyar ADC a Kaduna.<br><br>\u201cNa jaddada cewa ayyukan gwamnatin APC da Tinubu ke jagoranta suna haifar da babbar barazana ga dimokuradiyyar mu tun bayan dawowar mulkin farar hula.<br><br>\u201cAbin damuwa shi ne yadda wannan gwamnati ta koma yin kama-karya sosai,\u201d in ji shi.<br><br>Atiku ya kara da cewa irin wannan yanayi na nuna karfi da zalunci ba zai amfani kasar ba, illa dai kara raunana tsarin dimokuradiyya da \u2018yancin \u2018yan kasa.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya sake sukar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana ta a matsayin barazana mafi girma ga dimokuradiyyar Najeriya tun bayan dawowar mulkin farar hula. Atiku ya yi wannan furuci ne a wani sa\u0199o da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Lahadi, tare da yin ziyarar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":507150,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4148,4047],"class_list":["post-507151","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-atiku","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507151","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=507151"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507151\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":507152,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507151\/revisions\/507152"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/507150"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=507151"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=507151"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=507151"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}