{"id":507085,"date":"2025-09-05T09:03:45","date_gmt":"2025-09-05T08:03:45","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507085"},"modified":"2025-09-05T09:04:20","modified_gmt":"2025-09-05T08:04:20","slug":"%c6%b4an-sanda-sun-gayyaci-el-rufai-da-wasu-jiha-jigan-adc-kan-zarge-zarge-tayar-da-tarzoma","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507085","title":{"rendered":"\u01b3an Sanda Sun Gayyaci El-Rufai Da Wasu Jiha-jigan ADC Kan&nbsp; Zarge-Zarge Tayar Da Tarzoma"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Rundunar \u01b4an sandan jihar Kaduna ta gayyaci tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, tare da wasu manyan jami\u2019an jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) guda bakwai domin amsa tambayoyi kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci na hadin baki, tayar da tarzoma, barna da kuma jikkata mutane.<br><br>Wata wasikar gayyata da aka sanya wa hannu ranar 4 ga Satumba, 2025, ta Mataimakin Kwamishinan \u01b4an sanda da ke kula da sashin binciken manyan laifuka (CID), Uzainu Abdullahi, ta umarci shugaban ADC na jihar ya kawo El-Rufai da sauran mutanen zuwa ofishin sashin binciken manyan laifuka na jihar (SCID) a ranar 8 ga Satumba.<br><br>Cikin jerin sunayen da aka gayyata akwai Bashir Sa\u2019idu, Jafaru Sani, Ubaidullah Mohammed (wanda aka fi sani da 30), Nasiru Maikano, Aminu Abita da kuma Ahmed Rufa\u2019i Hussaini (wanda aka fi sani da Mikiya).<br><br>A cewar wasikar, mai taken \u201cInvestigation Activities: Case of Criminal Conspiracy, Inciting Disturbance of Public Peace, Mischief and Causing Grievous Hurt\u201d, gayyatar na da nufin bai wa wa\u0257annan mutane damar fayyace zarge-zargen da aka kai kansu.<br><br>A wani lamari daban, jami\u2019an tsaro sun rufe ofishin jam\u2019iyyar ADC da ke lamba 4, titin Ali Akilu, Kaduna, a ranar Laraba, awanni ka\u0257an kafin shugabannin jam\u2019iyyar na shiyyar Arewa maso Yamma su kai ziyara domin jajantawa \u01b4an jam\u2019iyyar da suka jikkata a harin da wasu \u01b4an daba suka kai wa taron hadin gwiwa tsakanin jam\u2019iyyun SDP da ADC a makon da ya gabata.<br><br>Shaidu sun bayyana cewa an girke motocin sintirin \u01b4an sanda da dama a kusa da ofishin, lamarin da ya toshe hanyar shiga wurin jam\u2019iyyar adawar.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar \u01b4an sandan jihar Kaduna ta gayyaci tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, tare da wasu manyan jami\u2019an jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) guda bakwai domin amsa tambayoyi kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci na hadin baki, tayar da tarzoma, barna da kuma jikkata mutane. Wata wasikar gayyata da aka sanya wa hannu ranar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":507084,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4457,30,4047],"class_list":["post-507085","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-adc","tag-arewa","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507085","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=507085"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507085\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":507086,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507085\/revisions\/507086"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/507084"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=507085"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=507085"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=507085"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}