{"id":507012,"date":"2025-08-24T11:01:44","date_gmt":"2025-08-24T10:01:44","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507012"},"modified":"2025-08-24T11:02:35","modified_gmt":"2025-08-24T10:02:35","slug":"2027-atiku-ya-ce-zai-mara-baya-wa-duk-wanda-ya-lashe-za%c9%93en-fitar-da-gwanin-shugabancin-kasa-a-adc","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=507012","title":{"rendered":"2027: Atiku Ya Ce Zai Mara Baya Wa Duk Wanda Ya Lashe Za\u0253en Fitar Da Gwanin Shugabancin Kasa a ADC"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko da kuwa shi ba ya daga cikin wadanda suka yi nasara ba.<br><br>Atiku, wanda yake daya daga cikin manyan jagororin hadakar jam\u2019iyyun da ke karkashin ADC, ya bayyana haka ne a wurin taron maraba da sabbin wadanda suka sauya sheka zuwa jam\u2019iyyar a jihar Legas ranar Asabar.<br><br>Taron ya samu halartar sakataren kasa na jam\u2019iyyar, Rauf Aregbesola, da Sanata Kolawole Ogunwale, tare da shugaban ADC na jihar, Mista George Ashiru.<br><br>Atiku wanda aka wakilta da Farfesa Ola Olateju a wajen taron ya ce jam\u2019iyya ce kadai za ta tantance wanda zai yi wa jam\u2019iyyar takarar shugabancin kasa a 2027.<br><br>\u201cIt is not a thing we can predetermine. Whoever emerges through free and fair contests, we are all going to support,\u201d in ji shi.<br><br>Ya ce dukkan masu neman takarar za su samu dama iri daya, domin babu wanda ake yi wa barazana ko ana kakaba shi kan jama\u2019a.<br><br>\u201cWe are not imposing anyone on the people,\u201d in ji Atiku.<br><br>Ya kara da cewa wanda ya lashe zaben fidda gwani zai zama wakilin dukkan \u2018yan Najeriya a zaben 2027.<br><br>A cewar rahotanni, manyan \u2018yan takarar da ake ganin za su fafata a zaben fidda gwanin sun hada da tsoffin gwamnoni da tsoffin \u2018yan takarar shugaban kasa, Chibuike Amaechi, Peter Obi da kuma Atiku Abubakar kansa.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam\u2019iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko da kuwa shi ba ya daga cikin wadanda suka yi nasara ba. Atiku, wanda yake daya daga cikin manyan jagororin hadakar jam\u2019iyyun da ke karkashin [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":507011,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4457,4148,4047],"class_list":["post-507012","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-adc","tag-atiku","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507012","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=507012"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507012\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":507013,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/507012\/revisions\/507013"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/507011"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=507012"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=507012"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=507012"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}