{"id":505547,"date":"2025-02-10T07:26:51","date_gmt":"2025-02-10T06:26:51","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505547"},"modified":"2025-02-10T07:27:21","modified_gmt":"2025-02-10T06:27:21","slug":"an-samu-gawarwakin-%c6%b4an-gudun-hijira-28-a-rami-%c9%97aya-a-libya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505547","title":{"rendered":"An Samu Gawarwakin \u01b3an Gudun Hijira 28 A Rami \u018aaya A Libya"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">An gano gawarwakin \u01b4an gudun hijira 28 kusa da wata cibiyar tsare masu \u0199o\u0199arin ketare iyaka a hamadar kudancin Libya.<br><br>A cikin wata sanarwa da Ofishin Babban Lauyan Gwamnatin Libya ya fitar a ranar Lahadi, an bayyana cewa an gano ramin a birnin Kufra, inda aka tsare \u0257aruruwan \u01b4an gudun hijira.<br><br>Jami\u2019an tsaro sun ceto mutane 76 daga wannan wurin tsarewar.<br><br>Rahotanni sun nuna cewa wata \u0199ungiyar masu aikata laifi ta tauye wa wa\u0257annan \u01b4an gudun hijira &#8216;yanci, ta yi musu azaba, tare da ba su azabar da ta sabawa \u0257abi\u2019a da mutuncin \u0257an adam.<br><br>Kufra na kudu maso gabashin Libya ne, a yankin hamada da ke kusa da iyakokin \u0199asashen Masar da Sudan.<br><br>Tsaro a Libya na ci gaba da kasancewa cikin hatsari sakamakon shekaru da dama na ya\u0199in basasa.<br><br>\u0198ungiyoyin \u2018yan bindiga, wasu daga cikinsu na aiki tare da hukumomin gwamnati, na tafiyar da \u0199ungiyoyin fataucin mutane, inda ake cin zarafin \u01b4an gudun hijira, \u2018yan gudun neman mafaka da kuma bakin haure.<br><br>Ana ci gaba da samun rahotanni kan take hakkokin bil\u2019adama da suka ha\u0257a da kashe mutane ba bisa ka\u2019ida ba, tilasta shiga \u0199ungiyoyin \u2018yan bindiga, tilasta aiki da kuma fataucin mata don amfani da su ta hanyar da ba ta dace ba.<br><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>An gano gawarwakin \u01b4an gudun hijira 28 kusa da wata cibiyar tsare masu \u0199o\u0199arin ketare iyaka a hamadar kudancin Libya. A cikin wata sanarwa da Ofishin Babban Lauyan Gwamnatin Libya ya fitar a ranar Lahadi, an bayyana cewa an gano ramin a birnin Kufra, inda aka tsare \u0257aruruwan \u01b4an gudun hijira. Jami\u2019an tsaro sun ceto [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":505546,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[18544,156],"class_list":["post-505547","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-gudun-hijira","tag-libya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505547","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=505547"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505547\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":505548,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505547\/revisions\/505548"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/505546"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=505547"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=505547"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=505547"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}