{"id":505386,"date":"2025-01-16T19:06:16","date_gmt":"2025-01-16T18:06:16","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505386"},"modified":"2025-01-17T17:05:12","modified_gmt":"2025-01-17T16:05:12","slug":"%c6%b4an-bindiga-sun-sace-mutum-5-ba-bayan-sun-harbe-likita-a-asibitin-kankara","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505386","title":{"rendered":"\u01b3an Bindiga Sun Sace Mutum 5 Ba Bayan Sun Harbe Likita a Asibitin Kankara"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Daga Sabiu Abdullahi<br><br>Wasu \u2019yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka harbe wani likita kuma suka yi garkuwa da ma\u2019aikatan asibiti biyar.<br><br>Rundunar \u2019Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa da Kakakin Rundunar, DSP Abubakar Aliyu, ya fitar.<br><br>DSP Aliyu ya bayyana cewa wadanda suka ji rauni suna samun kulawar likitoci, sannan \u2019yan sanda na ci gaba da farautar masu laifin domin cafke su da kuma ceto wadanda aka yi garkuwa da su.<br><br>Ya ce ana ci gaba da bincike kan lamarin.<br><br>\u201cA ranar 14 ga Janairu, 2025, da misalin karfe 8:20 na dare, wasu \u2019yan bindiga dauke da muggan makamai kamar bindigogin AK-47, suka kai hari kan Asibitin Kankara, suna ta harbe-harbe.<br><br>\u201cBayan samun rahoton, DPO na Kankara ya jagoranci tawagar \u2019yan sanda zuwa wurin domin dakile harin, inda aka yi musayar wuta da \u2019yan bindigar.<br><br>Ya kara da cewa Kwamishinan \u2019Yan Sanda na Jihar Katsina, Aliyu Abubakar Musa, ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan ma\u2019aikatan lafiya da cibiyoyin kiwon lafiya.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Daga Sabiu Abdullahi Wasu \u2019yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka harbe wani likita kuma suka yi garkuwa da ma\u2019aikatan asibiti biyar. Rundunar \u2019Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":505385,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[320,4047],"class_list":["post-505386","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-katsina","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505386","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=505386"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505386\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":505387,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505386\/revisions\/505387"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/505385"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=505386"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=505386"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=505386"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}