{"id":505267,"date":"2024-12-31T07:33:29","date_gmt":"2024-12-31T06:33:29","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505267"},"modified":"2024-12-31T07:33:54","modified_gmt":"2024-12-31T06:33:54","slug":"obasanjo-ya-shawarci-%c6%b4an-najeriya-da-kada-su-cire-rai-daga-samun-ingantacciyar-rayuwa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=505267","title":{"rendered":"Obasanjo Ya Shawarci \u01b3an Najeriya Da Kada Su Cire Rai Daga Samun Ingantacciyar Rayuwa"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce \u2018yan Najeriya kada su taba cire rai game da makomar kasar duk da wahalhalun tattalin arzikin da ake ciki.<br><br>A wata hira da aka yi da shi a Arise TV a ranar Litinin, Obasanjo ya bayyana kansa a matsayin mutum mai cike da fata, yana mai cewa yana da yakinin Najeriya za ta kai inda Allah ya nufa.<br><br>\u201cMuna fatan dukkan \u2018yan Najeriya su samu sabuwar shekara mai albarka. Kuma ina gaya wa \u2018yan Najeriya cewa, duk da wahalhalun da muke fuskanta, kada su taba rasa fata,\u201d in ji tsohon shugaban kasar.<br><br>\u201cNi mutum ne mai cikakken fata game da Najeriya, kuma muna da kasa mai albarka.<br><br>\u201cAbin da muke ciki yanzu ba shi ne inda Allah yake so mu kasance ba, amma ina da tabbacin nan ba da jimawa ba za mu kai inda Allah yake so mu kai.<br><br>\u201cAllah yana so Najeriya ta zama kasa mai albarkar madara da zuma, ba hamada ko wata kasa da ba ta da amfani ba.<br><br><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce \u2018yan Najeriya kada su taba cire rai game da makomar kasar duk da wahalhalun tattalin arzikin da ake ciki. A wata hira da aka yi da shi a Arise TV a ranar Litinin, Obasanjo ya bayyana kansa a matsayin mutum mai cike da fata, yana mai cewa yana [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":505266,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[4047,2397],"class_list":["post-505267","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-najeriya","tag-obasanjo"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505267","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=505267"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505267\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":505268,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/505267\/revisions\/505268"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/505266"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=505267"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=505267"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=505267"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}