{"id":498873,"date":"2024-10-12T20:51:39","date_gmt":"2024-10-12T19:51:39","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=498873"},"modified":"2024-10-12T20:57:39","modified_gmt":"2024-10-12T19:57:39","slug":"%c6%b4an-sanda-sun-kama-mutane-6-da-ake-zargi-da-kisan-kai-da-fashi-da-makami-a-gombe","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=498873","title":{"rendered":"\u01b3an sanda sun kama mutane 6 da ake zargi da kisan kai da fashi da makami a Gombe"},"content":{"rendered":"\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/nigeria-police-force-2-e1699370478491-16288264506058423246-600x400.jpeg\" alt=\"\" class=\"wp-image-498872\"\/><\/figure>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Rundunar \u01b4an sandan jihar Gombe ta ce a cikin mako guda\u00a0 jami&#8217;an ta sun kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata fashi da makami, ha\u0257a baki da aikata laifi da kuma kisan kai.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">A wata sanarwa, Buhari Abdullahi mai magana da yawun rundunar ya ce kamen\u00a0 wani \u0253angare ne na rage yawan aikata laifuka a jihar.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Abdullahi ya ce wa\u0257anda aka kama sun ha\u0257a da Ahmad Shu&#8217;aibu mai shekaru 24, Abubakar Usman mai shekaru 24 da kuma Nuhu Jibrin mai shekaru 30.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">\u018aaya daga cikin abokan aikata laifin na su ya tsere ana nemansa ruwa-a-jallo.A<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Sulaiman Isa mazaunin unguwar Tudun Wada Pantami shi ne ya kai \u0199orafin cewa gungun wasu mutane sun shiga gidansa \u0257auke da adduna,wu\u0199a\u0199e da kuma sanduna inda suka ya masa barazana.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wa\u0257anda da ake zargin sun \u0257auke masa babur \u0199irar Heojue UD, wayoyin hannu guda 6, gwala-gwalai, bandir \u0257in ku\u0257i da kuma dutsen guga.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Bayan \u0199orafin ne jami&#8217;an \u01b4an sanda daga ofishin \u01b4an sanda na Low Cost suka kama Jibrin har ta kai ga kuma kama Shuaibu da Usman tare da gano wasu daga cikin kayayyakin.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wa\u0257anda ake zargin sun amsa cewa suna da hannun a fashi da makami, satar motoci da wasu Laifuka kuma an ta\u0253a kama su a baya.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Za a gurfanar da su a gaban kotu bayan kammala bincike.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Har ila yau rundunar ta kama Abdulwahab Abubakar mai shekaru 16 da Sadiq Abdullah mai shekaru 15 da aka zargin su da farwa Sanusi Jibrin tare da \u0199wace masa waya akan titin Riyal Bye-pass.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wa\u0257anda ake zargin sun yi amfani da adda inda su ka jiwa Jibrin ciwo ta hanyar saran sa a\u00a0 kai.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Abdullahi ya \u0199ara da cewa \u01b4an sandan sun kuma kama Haruna Ibrahim mai shekaru 20 da ake zargi da kashe Auwalu Maigadali dake \u0199auyen Takulma a \u0199aramar hukumar Akko ta jihar.<\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar \u01b4an sandan jihar Gombe ta ce a cikin mako guda\u00a0 jami&#8217;an ta sun kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata fashi da makami, ha\u0257a baki da aikata laifi da kuma kisan kai. A wata sanarwa, Buhari Abdullahi mai magana da yawun rundunar ya ce kamen\u00a0 wani \u0253angare ne na rage yawan aikata [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":0,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[18490,18644],"class_list":["post-498873","post","type-post","status-publish","format-standard","hentry","category-hausa","tag-an-sanda","tag-fashi-da-makami"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/498873","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=498873"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/498873\/revisions"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=498873"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=498873"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=498873"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}