{"id":49866,"date":"2018-10-07T05:48:21","date_gmt":"2018-10-07T04:48:21","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=49866"},"modified":"2018-10-07T05:48:32","modified_gmt":"2018-10-07T04:48:32","slug":"dalilin-da-ya-sa-buhari-bai-nada-wasu-mukamai-ba-har-yanzu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=49866","title":{"rendered":"Dalilin da ya sa Buhari bai nada wasu mukamai ba har yanzu?"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\">\n<p><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2018\/10\/Dalilin-da-ya-sa-Buhari-bai-nada-wasu-mukamai-ba-har-yanzu.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Fadar shugaban Najeriya ta ce tana jiran majalisar tarayya ta dawo da zamanta domin tura sabbin mukamai da ba a nada ba.<\/p>\n<p>A yayin da yake mayar da martani ga batun sauran nade-naden gwamnatin tarayya da ba a yi ba, Mai magana da yawun shugaban kasa Malam Garba Shehu ya ce wasu makaman sun fi shekaru biyu a gaban majalisar dattijai.<\/p>\n<p>&#8220;Mu saurarensu muke yi domin har yanzu ba su gama da su ba,&#8221; in ji shi.<\/p>\n<p>Har yanzu dai akwai sauran nade-naden mukaman shugabanni da mambobin wasu hukumomin tarayya da gwamnatin ba ta kammala ba.<\/p>\n<p>Wannan kuma na zuwa yayin da ya rage saura kasa da shekara guda wa&#8217;adin farko na mulkin gwamnatin Buhari ya kawo karshe.<\/p>\n<p>Masu lura da al&#8217;amura na ganin hakan ya saba wa kundin tsarin mulkin kasar, kuma yana kawo cikas ga gudanar da ayyukan hukumomin da abin ya shafa da ma kasa baki daya.<\/p>\n<p>Nasiru Babangida wani mai lura lamurra a Najeriya ya ce ya kamata ace hukumomi kamar hukumar kula da daukar ma&#8217;aikata da hukumar raba tattalin arzikin kasa da hukumar INEC an nada wakilai.<\/p>\n<p>Sannan ya ce ya kamata zuwa yanzu an tabbatar da shugabannin hukumomin da ke yaki da rashawa wato EFCC da ICPC da kuma wasu da dama da ba a yi wa wakilai ba.<\/p>\n<p>Masu sharhin dai na ganin wannan na kawo cikas wajen gudanar da ayyukan ma&#8217;aikatun na gwamnatin.<\/p>\n<p>Sai dai kuma Malam Garba Shehu ya ce sha&#8217;anin nade-nade na hukumomi ba lalle sai a farkon kafa gwamnati ba ko a karshenta ba, ya danganta da lokacin da majalisa ta amince da su.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Fadar shugaban Najeriya ta ce tana jiran majalisar tarayya ta dawo da zamanta domin tura sabbin mukamai da ba a nada ba. A yayin da yake mayar da martani ga batun sauran nade-naden gwamnatin tarayya da ba a yi ba, Mai magana da yawun shugaban kasa Malam Garba Shehu ya ce wasu makaman sun fi [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":49867,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[41],"class_list":["post-49866","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-buhari"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/49866","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=49866"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/49866\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/49867"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=49866"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=49866"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=49866"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}