{"id":492634,"date":"2023-04-20T09:54:19","date_gmt":"2023-04-20T08:54:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=492634"},"modified":"2023-04-20T11:59:52","modified_gmt":"2023-04-20T10:59:52","slug":"an-kashe-mutane-214-an-yi-garkuwa-da-746-cikin-wata-uku-in-ji-gwamnatin-kaduna","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=492634","title":{"rendered":"An Kashe Mutane 214, An Yi Garkuwa da 746 Cikin Wata Uku, In ji Gwamnatin Kaduna"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Gwamnatin jihar Kaduna ta ce a kalla mutane 214 ne suka mutu sakamakon hare-haren \u2018yan ta\u2019adda, rikicin kabilanci da kuma daukar fansa a fadin jihar daga watan Janairu zuwa Maris 2023. <\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar, Samuel Aruwan, ne ya bayyana hakan a cikin wani rahoto na 2023 da ya gabatar wa kwamitin tsaro na jihar.  <\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Aruwan ya bayyana cewa an kashe maza 196, mata 14 da kuma yara kanana hudu, yayin da aka yi garkuwa da wasu 746 a tsawon lokacin da ake bitar.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Ya kuma ce har yanzu Kaduna ta tsakiya ne ke kan gaba a jerin yankunan da aka fi samun mace-mace, da kusan 115.  <\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Da yake karbar rahoton, Gwamna Nasir El-Rufai ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta kara kaimi wajen gudanar da ayyukan tsaro a jihohin Arewa maso Yamma da Neja.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin jihar Kaduna ta ce a kalla mutane 214 ne suka mutu sakamakon hare-haren \u2018yan ta\u2019adda, rikicin kabilanci da kuma daukar fansa a fadin jihar daga watan Janairu zuwa Maris 2023. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar, Samuel Aruwan, ne ya bayyana hakan a cikin wani rahoto na 2023 da ya gabatar wa [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":6,"featured_media":492642,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[17624,2681],"tags":[4322,218,14742],"class_list":["post-492634","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-securenorth","category-hausa","tag-el-rufai","tag-kaduna","tag-samuel-aruwan"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/492634","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/6"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=492634"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/492634\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/492642"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=492634"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=492634"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=492634"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}