{"id":491724,"date":"2023-04-11T05:54:42","date_gmt":"2023-04-11T04:54:42","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=491724"},"modified":"2023-04-11T05:54:55","modified_gmt":"2023-04-11T04:54:55","slug":"birtaniyya-ta-hana-daukar-likitoci-yan-najeriya-aiki","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=491724","title":{"rendered":"Birtaniyya Ta Hana Daukar Likitoci &#8216;Yan Najeriya Aiki"},"content":{"rendered":"<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Gwamnatin Britaniyya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al\u2019amuran ma\u2019aikatan lafiya da masu bada kulawa a kasar daukar likitoci da ma\u2019aikatan lafiya aiki daga Najeriya.<\/p>\n<p>Gwamnatin kasar ta Birtaniyya ta sanar da wannan matakin ne a cikin wani kundin tsarin aikin lafiya da masu ayyukan jinkai cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na yanar gizo.<\/p>\n<p>A yanzu, Najeriya ta shiga cikin jerin kasashen da suke fama da rashin wadatattun ma\u2019aikatan lafiya a bisa bayyanan WHO.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Wani majinyacin harin bom din da aka kai a Maiduguri a asibiti 16, ga Oktoba 2015.\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/VOA-Birtaniyya-Ta-Haramta-Daukar-Likitoci-Yan-Najeriya-Aiki.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Wani majinyacin harin bom din da aka kai a Maiduguri a asibiti 16, ga Oktoba 2015.<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>A watan Maris ne WHO ta fitar da sunayen kasashe 55 da suke fama da kalubalen wadatattun ma\u2019aikatan lafiya ciki, har da Najeriya.<\/p>\n<p>Sabo da haka, ya kamata a baiwa kasashen Birtaniya, Najeriya da sauran kasashen da aka ayyana fifiko wajen inganta baiwa ma\u2019aikatan lafiya horo da kuma al\u2019amuran da suka danganci bada taimako ta yadda za a hana daukan ma\u2019aikatan lafiya a kasashen waje.<\/p>\n<p>Sakon da kundin ya kunsa shine \u201cbisa tsarin dokar WHO&#8221; kuma kamar yadda karara dokar ta bayyana cewa za a yiwa dokar tsarin aikin kwaskwarima bayan duk shekaru goma, ya kamata a baiwa wadannan kasashen fifiko wajen baiwa ma\u2019aikatan lafiyarsu horon aiki domin su dada samun kwarewar aiki kana a dakatar da daukan su aikia A kasashen waje.<\/p>\n<p>Cibiyoyin lafiya da kuma cibiyoyin dake baiwa al\u2019umma kulawa, cibiyoyin daukar ma\u2019aikata da sauran masu alaka da daukar ma\u2019aikatan lafiya masu hadin giwa su kiyaye daukar ma\u2019aikatan lafiya daga wadannan kasashe har sai idan an samu tattaunawa ta fahimta tsakanin gwamnatocin kasashen wanda<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Likitoci da maikatan asibiti suna duban mai ciwo\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/1681160520_106_VOA-Birtaniyya-Ta-Haramta-Daukar-Likitoci-Yan-Najeriya-Aiki.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Likitoci da maikatan asibiti suna duban mai ciwo<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>WHO ta rubuta sunayen kasashen dake da bukatar tallafin da kariyar da jan alli. Har idan an cimma jarjejeniyy tsakanin kasar da ta haramta cibiyoyn daukar maikata, ana sanya kasar cikin wannan rukunin kasash<strong>en.<\/strong><\/p>\n<p>Dokar ta kuma ce, har idan ba a rubuta sunan kasar da jan alli ba to yana kasancewa a rukunin masu koren alli.<strong> <\/strong>Kasashen da aka yiwa haramcin daukar ma\u2019aikata sune Kenya da Nepal kawai.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Maikatan asibiti suna lura da mara lafiya\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/1681160520_533_VOA-Birtaniyya-Ta-Haramta-Daukar-Likitoci-Yan-Najeriya-Aiki.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Maikatan asibiti suna lura da mara lafiya<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>Idan za a iya tunawa, wani kudirin dokar haramta baiwa likitoci \u2018yan Najeriya da suka samu horon aikinsu a kasar takadar shaidar kwarewar aiki har sai sun kwashe mafi karancin shekaru biyar suna aiki a kasar, yayi masarar samun karatu na biyu a majalisar wakilan kasar a ranar alkhamis din da ya gabata.<\/p>\n<p>Manufar dokar itace rage yawan likitocin da suke neman barin kasar su fita aiki a kasashen waje kana a inganta ayyukan lafiya a Najeriya.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Britaniyya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al\u2019amuran ma\u2019aikatan lafiya da masu bada kulawa a kasar daukar likitoci da ma\u2019aikatan lafiya aiki daga Najeriya. Gwamnatin kasar ta Birtaniyya ta sanar da wannan matakin ne a cikin wani kundin tsarin aikin lafiya da masu ayyukan jinkai cikin wani sako da ta wallafa a shafinta [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":491725,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[10018,4047],"class_list":["post-491724","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-birtaniya","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/491724","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=491724"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/491724\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/491725"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=491724"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=491724"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=491724"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}