{"id":461158,"date":"2022-08-23T17:37:55","date_gmt":"2022-08-23T16:37:55","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=461158"},"modified":"2022-08-23T17:38:34","modified_gmt":"2022-08-23T16:38:34","slug":"kwankwaso-ya-fa%c9%97i-dalilin-da-ya-sa-bai-halarci-babban-taron-kungiyar-lauyoyin-najeriya-ba","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=461158","title":{"rendered":"Kwankwaso ya fa\u0257i dalilin da ya sa bai halarci babban taron Kungiyar Lauyoyin Najeriya ba."},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/Dalilin-Da-Ya-Sa-Ban-Halarci-Babban-Taron-Kungiyar-Lauyoyin.jpeg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">\n<p>Dan takarar shugaban kasa karkashin jam\u2019iyyar NNPP a Najeriya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce bai amsa gayyatar da kungiyar lauyoyin Najeriya ta yi masa ba ne saboda wasu muhimman ayyuka da suka sha gabansa.<\/p>\n<p>Cikin wata wasika da ya rubutawa kungiyar lauyoyin ta NBA, wacce kakakinsa Abdulmumin Jibril ya wallafa a shafinsa na Facebook, Kwankwaso, ya bai wa kungiyar hakuri bisa rashin samun damar halartar taron.<\/p>\n<p>\u201cIna so na bayyana cewa na samu wasikar gayyatarku, mai dauke da maudi\u2019in da ya gabata, ina kuma so na sanar da ku cewa ba zan samu damar halartar wannan taro mai muhimmanci ba, saboda wasu muhimman abubuwa da ke gabana da suka shafi kasa.\u201d Kwankwaso ya ce cikin wasikar.<\/p>\n<p>Cikin wasikar, Kwankwaso har ila yau ya ce, abokin takararsa Bishop Isaac Idahosa ya fita kasar waje, \u201camma da na turo shi don ya wakilce ni.\u201d<\/p>\n<p>A ranar Litinin kungiyar ta NBA ta bude babban taronta na kasa a karo na 62 a jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya.<\/p>\n<p>Taron ya samu halartar dan takarar shugaban kasa karkashin jam\u2019iyyar PDP Atiku Abubakar da dan takarar jam\u2019iyyar LP, Peter Obi.<\/p>\n<p>Kamar Kwankwaso, shi ma dan takarar jam\u2019iyya mai mulki ta APC, Bola Ahmed Tinubu, bai samu halatar taron ba, amma ya tura abokin takararsa Kashim Shettima don ya wakilce shi.<\/p>\n<p>Ire-iren wadannan taruka kan gayyaci \u2018yan takarar mukamin shugaban kasa don su kyankyasawa jama\u2019a manufofinsu kan yadda za su tunkari matsalolin kasa.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Dan takarar shugaban kasa karkashin jam\u2019iyyar NNPP a Najeriya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce bai amsa gayyatar da kungiyar lauyoyin Najeriya ta yi masa ba ne saboda wasu muhimman ayyuka da suka sha gabansa. Cikin wata wasika da ya rubutawa kungiyar lauyoyin ta NBA, wacce kakakinsa Abdulmumin Jibril ya wallafa a shafinsa na Facebook, [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":461159,"comment_status":"closed","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[51,340],"class_list":["post-461158","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-kwankwaso","tag-nba"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/461158","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=461158"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/461158\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/461159"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=461158"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=461158"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=461158"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}