{"id":451828,"date":"2022-06-15T07:46:08","date_gmt":"2022-06-15T06:46:08","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=451828"},"modified":"2022-06-15T07:46:28","modified_gmt":"2022-06-15T06:46:28","slug":"hukumar-zaben-najeriya-ta-ce-za-ta-gudanar-da-sahihin-zabe-a-jihar-ekiti","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=451828","title":{"rendered":"Hukumar zaben Najeriya Ta Ce Za Ta Gudanar Da Sahihin Zabe a Jihar Ekiti"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/INEC-Tasha-Alwashin-Gudanar-Da-Sahihin-Zabe-a-Jihar-Ekiti.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Yayin jawabinsa a taron masu ruwa da tsaki kan zabe a Ado-Ekiti babban birnin jihar, shugaban na INEC Farfesa Mahmood Yakubu yace hukumar zata tabbatar kuri&#8217;ar mutane ce zata baiwa duk wanda yaci nasara, ba aringizo ko magudin za\u0253e ba.<\/p>\n<p>Jihar Ekiti dake kudu maso yammacin Najeriya, na cikin jihohi shida da ake gudanar da za\u0253e ba lokacin babban za\u0253e ba.<\/p>\n<p>A ranar Asabar mai zuwa ce dai masu zabe zasu je runfunan za\u0253e a jihar don za\u0253an gwamnan da zai jagoranci jihar na shekaru hu\u0257u.<\/p>\n<p>Cikin shirye-shiryen ganin an gudanar da za\u0253en lami lafiya hukumar za\u0253e mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ha\u0257a taron masu ruwa da tsaki kan harkokin zabe a Ado-Ekiti babban birnin jihar, don tattaunawa tare da baiwa juna shawara don ganin anyi za\u0253en cikin kwanciyar hankali.<\/p>\n<p>Yayin hira da Muryar Amurka Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu yace hukumar sa a shirye take don ganin anyi sahihin za\u0253e.<\/p>\n<p>A nasa \u0253angaren, babban sufeta janar na \u01b4an sandan Najeriya Alkali Usman Baba yace, akalla \u01b4an sanda 17,000 ne zasuyi aikin tabbatar da anyi za\u0253en ba tare da wani tashin hankali ba.<\/p>\n<p>Yan takara dama shugabannin jam&#8217;iyyu daban-daban sun nuna amincewarsu da shirye-shiryen hukumar zaben mai zaman kanta, duk da cewa wasu mazauna jihar na cikin zulumi saboda matsalar tsaro dake addabar jihohi masu makwabtaka da Ekiti.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Yayin jawabinsa a taron masu ruwa da tsaki kan zabe a Ado-Ekiti babban birnin jihar, shugaban na INEC Farfesa Mahmood Yakubu yace hukumar zata tabbatar kuri&#8217;ar mutane ce zata baiwa duk wanda yaci nasara, ba aringizo ko magudin za\u0253e ba. Jihar Ekiti dake kudu maso yammacin Najeriya, na cikin jihohi shida da ake gudanar da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":451829,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,1],"tags":[29,48,58],"class_list":["post-451828","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-more","tag-apc","tag-inec","tag-pdp"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/451828","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=451828"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/451828\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/451829"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=451828"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=451828"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=451828"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}