{"id":443408,"date":"2022-04-11T21:47:24","date_gmt":"2022-04-11T20:47:24","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=443408"},"modified":"2022-04-11T21:48:58","modified_gmt":"2022-04-11T20:48:58","slug":"osinbajo-ya-yi-shelar-tsayawarsa-takarar-shugaban-kasa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=443408","title":{"rendered":"Osinbajo ya yi shelar tsayawarsa takarar shugaban kasa"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/Mataimakin-Shugaban-Najeriya-Ya-Yi-Shelar-Tsayawarsa-Takarar-Shugaban-Kasa.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">\n<p>An fara da zaben shi ne a matsayin mataimakin Buhari a shekarar 2015. Osinbajo ya bayyana hakan ne bayan an shafe watanni ana cece-kuce kan ko zai gaji ubangidansa ko a&#8217;a.<\/p>\n<p>A wata sanarwa da babban Lauyan mai shekaru 65 kuma tsohon malamin jami\u2019ar ya fitar, ya ce shekarun da ya yi a karkashin Buhari ya sa ya zama mutumin da ya fi dacewa da wannan aiki.<\/p>\n<p>\u201cDon haka ne a yau, cikin tawali\u2019u, na bayyana aniyata ta tsayawa takarar shugaban kasa a karkashin laimar babbar jam\u2019iyyarmu ta All Progressives Congress,\u201d inji Osinbajo.<\/p>\n<p>Ya yi alkawarin ci gaba da manufofin Buhari da shirye-shiryensa da suka hada da manya-manyan ayyuka na sabbin hanyoyi da jiragen kasa.<\/p>\n<p>Wani muhimmin batu da ke gaban zaben watan Fabrairun 2023 shi ne batun tsaro, inda sojojin Najeriya ke fafatawa da masu tayar da kayar baya a yankin arewa maso gabas, da kungiyoyin masu aikata laifuka a yankin arewa maso yamma da kuma rikicin &#8216;yan aware a yankin kudu maso gabas.<\/p>\n<p>Osinbajo ya bi sahun \u2018yan takarar jam\u2019iyyar APC mai mulki domin neman tikitin jam\u2019iyyar.<\/p>\n<p>Tuni dai jigo a jam\u2019iyyar APC kuma tsohon gwamnan Legas, Bola Tinubu shi ma ya bayyana cewa zai tsaya takarar. Osinbajo ya yi aiki a karkashin Tinubu a matsayin kwamishinan shari\u2019a a Legas na tsawon shekaru takwas.<\/p>\n<p>Sauran \u2018yan takarar jam\u2019iyyar APC sun hada da Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da Yahaya Bello, gwamnan jihar Kogi.<\/p>\n<p>Ana sa ran jam\u2019iyya mai mulki za ta zabi wanda zai rike mata tuta a watan Yuni kuma dan takarar zai fuskanci duk wanda ya fito daga babbar jam\u2019iyyar adawa ta PDP.<\/p>\n<p>Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, mai shekaru 75, wanda ya taba tsayawa takarar shugaban kasa sau biyar, a watan jiya ya bayyana cewa zai sake tsayawa takara a jam\u2019iyyar PDP.<\/p>\n<p>Bisa ga ka\u2019idar siyasar Najeriya da ba a rubuce ta ke ba ita ce, ana ganin fadar shugaban kasa za ta tabbatar da karba-karba tsakanin \u2018yan arewacin kasar da galibinsu Musulmi ne da kuma Kudancin kasar da Kirista ke da rinjaye, a kokarin raba madafun iko daidai-wa-daida.<\/p>\n<p>Bayan Buhari, wanda Musulmin Arewa ne, ya kammala wa\u2019adinsa biyu a shekara mai zuwa, \u2018yan Kudu da dama sun ce ya kamata Shugabancin ya koma yankinsu.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>An fara da zaben shi ne a matsayin mataimakin Buhari a shekarar 2015. Osinbajo ya bayyana hakan ne bayan an shafe watanni ana cece-kuce kan ko zai gaji ubangidansa ko a&#8217;a. A wata sanarwa da babban Lauyan mai shekaru 65 kuma tsohon malamin jami\u2019ar ya fitar, ya ce shekarun da ya yi a karkashin Buhari [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":443447,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-443408","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/443408","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=443408"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/443408\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/443447"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=443408"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=443408"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=443408"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}