{"id":443136,"date":"2022-04-09T21:07:56","date_gmt":"2022-04-09T20:07:56","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=443136"},"modified":"2022-04-09T21:10:37","modified_gmt":"2022-04-09T20:10:37","slug":"har-yanzu-jamiyyar-apc-mai-mulkin-najeriya-na-fama-da-rigingimun-cikin-gida","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=443136","title":{"rendered":"Har Yanzu Jam&#8217;iyyar APC Mai Mulkin Najeriya Na Fama Da Rigingimun Cikin Gida"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/Har-Yanzu-Jamiyyar-APC-Mai-Mulkin-Najeriya-Na-Fama-Da.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\"> <\/span><\/p>\n<p>Tun ma dai gabanin babban taron jam&#8217;iyyar ta yi ta fuskantar rigingimu a rassanta na jihohi irin su Kano, kebbi, Bauchi, Ogun da sauransu.<\/p>\n<p>Amma a cewar shugaban jam&#8217;iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, kodayake yasan Kano na da matukar muhimmanci maras misaltuwa a wurinsu, bai cika son yin magana akan ricikin jihar ba, amma dai ya san manya sun shigo cikin maganar kuma in Allah ya yarda za a sasanta, kuma haka jihar kebbi ma da sauran jihohin.<\/p>\n<p>To amma Duk da haka rigingimun cikin gidan jam&#8217;iyyar na kara damalmalewa a wasu jihohi irinsu Kebbi, musamman ma tun bayan kammala babban taron. Wani fitaccen dan jam&#8217;iyyar APC a jihar, Alhaji Zaidu Bala ya yi takaicin yadda &#8216;yan jam&#8217;iyyar ke ta komawa Jam&#8217;iyyar PDP.<\/p>\n<p>Ya ce kawo yanzu jam&#8217;iyyar ta dare gida biyu a jihar, inda ake da bangaren gwamnan jihar Sanata Atiku Bagudu da na tsohon gwamna Sanata Adamu Aleiro, inda tuni jiga jigai daga bangaren Aleiron ke ta canza sheka zuwa PDP.<\/p>\n<p>Da yake tsokaci kan matsalar, malamin kimiyyar siyasa a jami&#8217;ar Abuja, Dr. Abubakar Umar Kari ya ce lallai wannan yawan canza sheka Abu ne da ba makawa sai ya faru duba da yadda zabe ke kara durfafowa.<\/p>\n<p>Ya ce wadanda ke canza shekar, kodai wadanda ke da muradin yin takara ne ko kuma wadanda ke son ci gaba da samun damar fada a aji a jam&#8217;iyyar ne da a halin yanzu ke fusksntar barazana, don haka basu da wani zabi illa su fice daga jam&#8217;iyyar.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tun ma dai gabanin babban taron jam&#8217;iyyar ta yi ta fuskantar rigingimu a rassanta na jihohi irin su Kano, kebbi, Bauchi, Ogun da sauransu. Amma a cewar shugaban jam&#8217;iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, kodayake yasan Kano na da matukar muhimmanci maras misaltuwa a wurinsu, bai cika son yin magana akan ricikin jihar ba, amma [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":443137,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[5005,29],"class_list":["post-443136","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-abdullahi-adamu","tag-apc"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/443136","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=443136"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/443136\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/443137"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=443136"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=443136"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=443136"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}