{"id":438152,"date":"2022-03-04T06:05:23","date_gmt":"2022-03-04T05:05:23","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=438152"},"modified":"2022-03-04T06:05:37","modified_gmt":"2022-03-04T05:05:37","slug":"najeriya-ce-kasa-ta-biyu-da-tafi-cin-hanci-da-rashawa-a-afrika-ta-yamma","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=438152","title":{"rendered":"Najeriya ce kasa ta biyu da tafi cin hanci da rashawa a Afrika ta yamma"},"content":{"rendered":"<div id=\"\">\n<div class=\"bbc-1ka88fa e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<figure class=\"bbc-1qdcvv9 e6bmn90\">\n<div class=\"bbc-172p16q e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<div class=\"bbc-3edg7g e57qer20\" dir=\"ltr\"><figcaption dir=\"ltr\" class=\"bbc-adn2ox eede9f50\">Shugaban Muhammadu Buhari ya ce babu kamshin gaskiya a rahoton da \u0199ungiyar Transparency ta fitar da ke cewa kasarsa ce ta biyu da ta fi cin hanci da rashawa a Afirka ta Yamma<\/p>\n<\/figcaption><\/div>\n<\/div>\n<\/figure>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Kwamitin bai wa shugaban \u0199asa shawara kan ya\u0199i da rashawa a Najeriya ya yi zargin cewa kusan duk \u0253angarorin gwamnati a dukkan matakai, ba sa ba da ha\u0257in kan da ya kamata wajen ya\u0199i da matsalar cin hanci a \u0199asar.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Kwamitin ya ce hatta jam&#8217;iyyar APC mai mulki wadda ta sa ya\u0199i da cin hancin cikin alkawurranta a lokacin neman za\u0253e ba ta taka rawar da ta dace ba ta wannan fuskar.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Sakataren kwamitin, Farfesa Sadik Isah Ra\u0257\u0257a ne ya bayyana haka a wata hira da Sashen Hausa na BBC kan inda aka kwana a ya\u0199i da cin hanci da rashawa a \u0199asar.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Farfesa Sadik Isa Radda ya ce fa\u0257a da rashawa ba aikin mutum guda ba ne ko shugaban kasa shi kadai, amma sai ya kasance hatta jam&#8217;iyyarsa ta zura ido ba ta taka rawar gani.<\/p>\n<\/div>\n<section aria-label=\"Talla 2\" aria-hidden=\"true\" role=\"region\" data-e2e=\"advertisement\" class=\"e1j2237y7 bbc-113e14a e1e90g5r0\"><\/section>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Ya ce akwai rawar da ya kamata a ce fanoni da dama sun taka kama daga na tsaro da hukumomi da gwamnoni da sarakuna da sauran masu ruwa da tsaki.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Sannan ya ce ya kamata yaki da rashawa ya kasance akidar APC tunda jami&#8217;iyyar ta kawo mutane da dama daga matakai daban-daban mulki.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Farfesa Sadik ya ce fa\u0257an ba na mutum guda be ne, tunda tasirin matsalolin rashawa kowa na girba ba wai kawai abin na shafar shugaban kasa da iyalansa ba ne, ko su kadai za a zurrawa ido su ya\u0199i rashawar ba.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">&#8216;Jam&#8217;iyyar ba shugaban kasa da mataimakinsa kadai ta kawo mulki ba ta kawo &#8216;yan majalisa da ciyamomi, kwamishinoni da gwamnoni da ma&#8217;aikata daban-daban da ya kamata a ce suna bada gudunmawa wajen gyaran kasa.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">&#8220;Ina iya kau da kai idan PDP ta\u0199i ya\u0199ar rashawa tunda dama ba ta ce za ta ya\u0199i rashawa ba, amma APC babu zance kawar da kai&#8221;<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"bbc-1v2sszr e14hemmw0\" id=\"Ha\u0257inkai\" tabindex=\"-1\">&#8216;Ha\u0257in-kai&#8217;<\/h2>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Ya ce duk da cewa a karkashin PDP aka kafa hukumar ya\u0199ar rashawa ba wani aiki suka yi a wancan lokacin ba.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">A cewar Farfesa Sadik gwamnatin wancan zamanin ce ta kafa hukumar domin farautar wasu mutane na daban domin ribarta ta hanyar kai farmaki.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Farfesa ya ce ba ribar shugaba Buhari ko mataimakinsa kadai ba ne, abu ne da ya shafi kowa da kowa na kasa.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Ya ce EFCC, ICPC da NFIU da sauran hukumomin yakar rashawa na ayyukansu su mikawa shugaban kasa, sai dai ba aikinsa ba ne ya rinka katsalanda ko umartar a kama mutane.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Farfesa Sadik dai na ganin akwai gagarumar rawa ko wanne \u0257an kasa zai taka wajen hada kai a marawa gwmanati ta kawar da rashawa a Najeriya.<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"bbc-1v2sszr e14hemmw0\" id=\"Rahoton-Cislac\" tabindex=\"-1\">Rahoton CISLAC<\/h2>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Wa\u0257anan bayanai daga kwamitin bai wa shugaban Najeriya shawara kan rashawa na zuwa ne makonni bayan wani rahoto da aka fitar kan cin hanci da rashawa.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">\u0198ungiyar CISLAC ce \u0199ar\u0199ashin jagorancin \u0199ungiyar Transparency International (TI) suka fitar da rahoton da ke cewa har yanzu babu wani sauyi da aka samu a Najeriya game da ya\u0199i da cin hanci da rashawa.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Kungiyoyi daban-daban ne suka tattara bayanai kan matsalar cin hancin a duniya, inda TI ta saka Najeriya a matsayi na 154 cikin \u0199asashe 180 a shekarar 2021.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Sabon rahoton ya ce Najeriya ta samu maki 24 ne kacal daga cikin 100 da ya kamata a ce \u0199asa ta samu don tsira daga matsalar rashawa.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Matsalar ta kara \u0199azancewa a Najeriya ne idan aka kwatanta da al\u0199alumman shekarar 2020, inda ta samu maki 23 cikin 100.<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"bbc-1v2sszr e14hemmw0\" id=\"Martanin-Buhari\" tabindex=\"-1\">Martanin Buhari<\/h2>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Sai dai shugaban Muhammadu Buhari ya ce babu kamshin gaskiya a rahoton da \u0199ungiyar Transparency ta fitar da ke cewa kasarsa ce ta biyu da ta fi cin hanci da rashawa a Afirka ta Yamma.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Shugaban ya ce ba a yi musu adalci ba a rahotan, domin duk wanda ya san \u0199asar da abubuwan da ke faruwa ya san gwamnatinsu na kokari matuka.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"bbc-19j92fr e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"bbc-ph03xj e1cc2ql70\" dir=\"ltr\">Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari dai a ko da yaushe na bayyana fifiko da rawar gani a fanin rashawa wanda ke cikin alkawuranta tun yakin neman zabe.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaban Muhammadu Buhari ya ce babu kamshin gaskiya a rahoton da \u0199ungiyar Transparency ta fitar da ke cewa kasarsa ce ta biyu da ta fi cin hanci da rashawa a Afirka ta Yamma Kwamitin bai wa shugaban \u0199asa shawara kan ya\u0199i da rashawa a Najeriya ya yi zargin cewa kusan duk \u0253angarorin gwamnati a dukkan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":438159,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-438152","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/438152","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=438152"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/438152\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/438159"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=438152"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=438152"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=438152"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}