{"id":435903,"date":"2022-02-15T20:34:59","date_gmt":"2022-02-15T19:34:59","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=435903"},"modified":"2022-02-15T20:35:12","modified_gmt":"2022-02-15T19:35:12","slug":"yada-wasu-%c6%b4an-apc-su-ka-kafa-sabuwar-%c6%99ungiya-a-kano","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=435903","title":{"rendered":"Yada Wasu \u01b4an APC su ka kafa sabuwar \u0199ungiya a Kano"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wasu \u01b4an jam&#8217;iyyar APC a jihar Kano dake arewacin Najeriya sun kafa wata sabuwar \u0199ungiya mai suna APC Maslaha, abin da ya kawo kashe-kashen jam&#8217;iyyar zuwa bangare uku.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Sabon \u0253angaren dai na \u0199ar\u0199ashin shugabancin Alhaji Aminu Dabo, wanda makusanci ne ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje.<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"953\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-1024x953.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-435909\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-1024x953.jpg 1024w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-600x558.jpg 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-768x715.jpg 768w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-150x140.jpg 150w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-300x279.jpg 300w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-696x648.jpg 696w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC-1068x994.jpg 1068w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/sabuwarAPC.jpg 1080w\" sizes=\"(max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Sauran jagororin \u0199ungiyar su ne Alhaji Kabiru Kama Kasa, da Alhaji Yusuf Ado Kibiya, da Alhaji Hamisu Lami\u0257o Iyan Tama da farfesa Mukhtar \u018aankaka a matsayin Sakatare.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wannan dai na zuwa ne a dai dai lokacin da \u0253angaren su Malam Ibrahim Shekaru suka yi watsi da tsarin da uwar jam&#8217;iyyar ta \u0199asa ta bi wajen kafa kwamitin da zai yi sulhu tsakaninsu da gwamna Ganduje, kan shugabancin jam&#8217;iyya a jihar.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Sai dai sabon \u0253angaren na APC masalahar kamar yadda Babban Daraktan su Alhaji Yusuf Ado Kibiya ya shaidawa BBC su ba sa rigima da kowane \u0253angare na jam&#8217;iyyar APC a Kano illa suna kokari ne su samar da daidaito a tsakanin \u0253angarorin dake jayayya da juna a jihar.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">A tattaunawarsa da BBC Alhaji Yusuf Kibiya yace sun fito ne domin sanya abubuwa a kan hanya da samun gyara a jam&#8217;iyyar ta APC.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">&#8220;Duk abin da suke faruwa ba da\u0257i kowa ya gaji, kullum sai rigima, rigima, rigima,&#8221; a cewar Kibiya.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Yace sun fito ne ganin cewa kowa ya yi shiru, &#8220;to a irin wannan yanayi dole wasu su yi magana don a samu daidaito,&#8221; a cewar Kibya.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">A cewarsa sun rubuta takardu ga manyan \u0253angarorin dake rigima da juna, kuma suna sauraron su ji daga gare su.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">To sai dai \u0257aya daga jagoroin \u0253angaren Malam Ibrahim Shekarau da ya nemi a sakaya sunansa ya ce fitowar wannan \u0253angare tamkar wani wayo ne ake shirin a yi wa \u01b4an jam&#8217;iyyar, kasancewar shugaban APC maslaha \u0257in suna tare da gwamna.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Ya \u0199ara da cewa wa\u0257anda suka kafa APC Maslaha sun yi haka ne da nufin sharewa kansu hanyar takara a za\u0253ukan 2023.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">To sai dai Alhaji Yusuf Kibiya ya musanta cewa suna da wata manufa ta takara, inda yace babban fatansu shi ne a samu maslaha a jam&#8217;iyyar, a kuma magance matsalar rigingimu da jam&#8217;iyyar ke fama da su yanzu haka a jihar.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Amma a nasa \u0253angaren, shugabancin jam&#8217;iyyar APC \u0253angaren gwamna Ganduje ya ce ba shi da masaniya kan \u0253angaren na APC Maslaha, don haka ba zai ce komai ba.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">To sai dai Shugaban APCn \u0253angaren Ganduje, Alhaji Abdullahi Abbas ya ce suna zaune lafiya da mutanen da aka ce su ne shugabannin na APC maslaha, kuma babu wata matsala tsakaninsu<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n\n\n\n<h2 class=\"wp-block-heading\" id=\"Raayin-masana\">Ra&#8217;ayin masana.<\/h2>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Fitowar wannan sabon \u0253angare ko \u0199ungiya a cikin jam&#8217;iyyar APC a Kano ya \u0257auki hankalin jama&#8217;a, inda wasu ke cewa jam&#8217;iyyar ta \u0199ara afkawa cikin wani rikicin na cikin gida.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">To sai dai masana kamar su Malam Kabiru Sa&#8217;idu Sufi mai sharhi kan al&#8217;amuran siyasa na ganin ya yi wuri a yanke hukunci kan \u0253ullar sabuwar \u0199ungiyar ta APC Maslaha.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Ya ce amma abin da yake tabbas shi ne rikicin da ake fuskanta a APC \u0257in ne ya haifar da \u0199ungiyar.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Malam Sufi ya ce dama a duk lokacin da za\u0253uka suka \u0199arato akan samu irin wa\u0257annan \u0199ungiyoyi da suke fitowa da manufofi daban-daban na cimma bu\u0199atar kai ko ta wasu.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Malamin wanda yake koyar da kimiyyar siyasa a kwalejin share fagen jami&#8217;a ta jihar Kano ya ce &#8220;Za ta iya yiwuwa masu APC Maslahar sun \u0199ir\u0199ire ta don samarwa kansu mafita da kuma cimma bu\u0199atunsu.&#8221;<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">&#8220;Kuma zai iya yiwuwa wani \u0253angare ne da suke rikicin APC a jihar ta Kano ya \u0199ir\u0199iri bangaren don cimma muradunsa,&#8221; inji Malam Sufi.<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-image size-full\"><img decoding=\"async\" width=\"800\" height=\"450\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg.webp\" alt=\"\" class=\"wp-image-435906\" srcset=\"https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg.webp 800w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg-600x338.webp 600w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg-768x432.webp 768w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg-150x84.webp 150w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg-300x169.webp 300w, https:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/123272581_126210950_2859747147592697_6716120411095532460_n.jpg-696x392.webp 696w\" sizes=\"(max-width: 800px) 100vw, 800px\" \/><\/figure>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\"><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Wasu \u01b4an jam&#8217;iyyar APC a jihar Kano dake arewacin Najeriya sun kafa wata sabuwar \u0199ungiya mai suna APC Maslaha, abin da ya kawo kashe-kashen jam&#8217;iyyar zuwa bangare uku. Sabon \u0253angaren dai na \u0199ar\u0199ashin shugabancin Alhaji Aminu Dabo, wanda makusanci ne ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje. Sauran jagororin \u0199ungiyar su ne Alhaji Kabiru Kama [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":24,"featured_media":435908,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,4],"tags":[49,17690],"class_list":["post-435903","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-politics","tag-kano","tag-sabuwar-apc"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/435903","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/24"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=435903"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/435903\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/435908"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=435903"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=435903"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=435903"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}