{"id":395813,"date":"2021-09-21T13:14:27","date_gmt":"2021-09-21T12:14:27","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=395813"},"modified":"2021-09-21T13:18:43","modified_gmt":"2021-09-21T12:18:43","slug":"an-rufe-sadarwa-a-jihar-sokoto","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=395813","title":{"rendered":"An Rufe Sadarwa A Jihar Sokoto"},"content":{"rendered":"<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\">ABUJA, NIGERIA \u2014 <\/span><\/p>\n<p>A ci gaba da daukar matakan yaki da \u2018yan bindiga a jihohin Arewa maso yammacin Najeriya, an rufe kafofin sadarwa a kananan hukumomin mulki 14 a jihar Sokoto.<\/p>\n<p>Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da rundunar sojin Najeriya ta ke ci gaba da fatattakar \u2018yan ta da kayar bayan, musamman a jihar Zamfara da ke makwabtaka da Sokoto, da ma wasu sassan jihar ta Sokoto.<\/p>\n<p>A wata tattaunawa da Muryar Amurka, gwamnan jihar Sokoton Aminu Waziri Tambuwal ya ce tun tuni ya kamata gwamnatin tarayya ta dauki wannan matakin kan \u2018yan bindigar kuma bai daya, kamar yadda gwamnonin jihohin da lamarin ya shafa suka yi matsaya tun shekaru 3 da suka gabata.<\/p>\n<p>Ya bayyana cewa duk da yake aikin da sojin suke yi a jihar Zamfara yana tasiri sosai, to amma rashin daukar mataki lokaci daya a jihohin, ya sa \u2018yan bindigar sun soma kwarara a makwabtan jihohi.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/09\/An-Rufe-Sadarwa-A-Jihar-Sokoto.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>To sai dai ya ce sabuwar dokar rufe sadarwa, da dokokin da aka kakaba a can baya na rufe kasuwanni da wasu tituna, da kuma haramta sayar da man fetur a jarka da sauransu, zai baiwa sojoji damar ci gaba da kuma fadada ayukansu na fatattakar \u2018yan ta\u2019adda.<\/p>\n<p>Wata sanarwa da mai bai wa gwamna Tambuwal shawara kan lamurran watsa labarai Muhammad Bello ya fitar, ta ce sabuwar dokar rufe kafofin sadarwa da ta soma aiki a ranar Litinin, ta shafi kananan hukumomin mulki 14 na jihar.<\/p>\n<p>Sun kuwa hada da Gada, Goronyo, Gudu, Illela, Isa, Kebbe, Sabon Birni, Shagari, Rabah, Tambuwal, Tangaza, Tureta Wurno da Dange Shuni, wadanda su ne suka fi fama da ayukan \u2018yan ta\u2019adda a jihar.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>ABUJA, NIGERIA \u2014 A ci gaba da daukar matakan yaki da \u2018yan bindiga a jihohin Arewa maso yammacin Najeriya, an rufe kafofin sadarwa a kananan hukumomin mulki 14 a jihar Sokoto. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da rundunar sojin Najeriya ta ke ci gaba da fatattakar \u2018yan ta da kayar bayan, musamman a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":395814,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[2611,200],"class_list":["post-395813","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-bandits","tag-sokoto"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/395813","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=395813"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/395813\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/395814"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=395813"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=395813"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=395813"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}