{"id":372383,"date":"2021-07-09T22:32:42","date_gmt":"2021-07-09T21:32:42","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=372383"},"modified":"2021-07-09T22:33:02","modified_gmt":"2021-07-09T21:33:02","slug":"lauyan-nnamdi-kanu-ya-ce-kenya-ta-azabtar-da-kanu-yayin-da-ya-ke-hanunsu-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=372383","title":{"rendered":"Lauyan Nnamdi Kanu Ya Ce Kenya Ta Azabtar Da Kanu Yayin Da Ya Ke Hanunsu \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<p>VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Efeanyi Ejiofor yace yana da kwararun shaidu da zai gabatar wa Kotun Shari\u2019a ta Duniya game da take hakkin Nnamdi Kanu.<br \/>\nDuk yunkurin Muryar Amurka to samo martani nan take daga gwamnatin Kenya ya ci tura.<br \/>\nA farkon makon nan ne, Shugaba Muhammadu Buhari ya yaba wa jami\u2019an tsaron Najeriya saboda rawar da suka taka wajen aiwatar da aiki na kasa da kasa da ya yi sanidiyar kama Kanu.<br \/>\nDuk da haka, Shugaba Buhari bai bayar da bayanai kan aikin ba sai dai kawai an tsare Kanu ne saboda hadin gwiwar kasa da kasa.<br \/>\nKungiyar Kanu tanafafutikar kafa kasa mai cin gashin kanta ta kabilun Ibo a kudu maso gabashin Najeriya. Gwantin Najeriya ta dauki kungiyar a matsayin kungiyar ta\u2019adda.<br \/>\nLauya Ejiofor ya ce wannan lakabin na \u2018yan ta\u2019adda yaudara ce ga gwamnatin Najeriya don kame mambobin kungiyar IPOB.<br \/>\nEjiofor ya fadawa wakilin Muryar Amurka James Butty cewa yayin da kasashen duniya suka kasafta kungiyoyi kamar su Fulani Makiyaya da Boko Haram a matsayin kungiyoyin \u2018yan ta\u2019adda, ba haka IPOB ya ke ba.<br \/>\nAna sa ran kotun zata cigaba ranar 26 ga watan Yuli, kuma Ejiofor ya ce yana da kyakkyawan fata Kanu zai yi nasara a kotun shari\u2019a.<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Efeanyi Ejiofor yace yana da kwararun shaidu da zai gabatar wa Kotun Shari\u2019a ta Duniya game da take hakkin Nnamdi Kanu. Duk yunkurin Muryar Amurka to samo martani nan take daga gwamnatin Kenya ya ci tura. A farkon makon nan ne, Shugaba Muhammadu Buhari ya yaba wa jami\u2019an tsaron Najeriya saboda rawar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":372384,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[6023,950],"class_list":["post-372383","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-kanu","tag-kenya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/372383","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=372383"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/372383\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/372384"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=372383"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=372383"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=372383"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}