{"id":372377,"date":"2021-07-09T22:32:37","date_gmt":"2021-07-09T21:32:37","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=372377"},"modified":"2021-07-09T22:32:56","modified_gmt":"2021-07-09T21:32:56","slug":"sojojin-najeriya-sun-yi-hatsarin-mota-a-maiduguri-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=372377","title":{"rendered":"Sojojin Najeriya Sun Yi Hatsarin Mota A Maiduguri \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<p>VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Sojojin Najeriya tara sun ji raunuka daban-daban bayan da daya daga cikin motocin da suke ciki ta yi hatsari a garin Maiduguri da ke jihar Borno a arewa maso gabashin kasar.<br \/>\nWata sanarwa da Darektan yada labaran rundunar sojin kasar Birgediya-Janar Onyema Nwachukwu ya fitar a ranar Juma\u2019a ta ce, sojojin suna kan hanyarsu ta kai daukin gaggawa ne a wani yankin garin na Maiduguri a lokacin da hatsarin ya auku.<br \/>\n\u201cTsantsi ne ya kwashe daya daga cikin motocin sojojin wacce ke dauke da bindiga, hakan ya sa ta zame ta afka gefen hanya, lamarin da ya sa motar ta yi juyin kuli-kulin-kubura.\u201d In ji Nwachukwu.<br \/>\nLamarin ya auku ne a kusa da garin Kuturu da ke kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri.<br \/>\n\u201cAn kai sojojin tara da suka ji rauni wani asibitin soji ana ba su kulawa, amma ba a samu asarar rai ba.\u201d<br \/>\nBabban hafsan sojin kasa Laftanar-Janar Faruk Yahaya ya mika jajensa ga sojojin a cewar sanarwar.<br \/>\n\u201cJanar Yahaya ya yaba da irin kokarin da dakarun suke nunawa wajen kai dauki, yana mai kira a gare su da su zama masu kiyayewa a duk lokacin da za su kai daukin gaggawa.<br \/>\nDubban dakarun Najeriya na jibge a jihar ta Borno, inda suke yaki da mayakan Boko Haram da ISWAP.<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Sojojin Najeriya tara sun ji raunuka daban-daban bayan da daya daga cikin motocin da suke ciki ta yi hatsari a garin Maiduguri da ke jihar Borno a arewa maso gabashin kasar. Wata sanarwa da Darektan yada labaran rundunar sojin kasar Birgediya-Janar Onyema Nwachukwu ya fitar a ranar Juma\u2019a ta ce, sojojin suna [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":372378,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[5115,52],"class_list":["post-372377","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-army","tag-maiduguri"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/372377","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=372377"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/372377\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/372378"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=372377"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=372377"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=372377"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}