{"id":370944,"date":"2021-07-06T08:29:52","date_gmt":"2021-07-06T07:29:52","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=370944"},"modified":"2021-07-06T08:30:17","modified_gmt":"2021-07-06T07:30:17","slug":"kudu-ce-za-ta-karbi-shugabanci-a-2023-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=370944","title":{"rendered":"Kudu Ce Za Ta Karbi Shugabanci A 2023 \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<p>VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Gwamnonin kudancin Najeriya 17, sun cimma matsaya daya kan amincewa da mulkin karba-karba tsakanin kudu da arewa kasar, inda suka ce, su za su fitar da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023.<\/p>\n<p>Kungiyar gwamnonin ta kai ga cimma wannan matsaya ce, yayin wani taro da ta gudanar a jihar Legas a ranar Litinin.<\/p>\n<p>\u201cKungiyar ta amince a mataki na bai daya cewa, a rika mulkin karba-karba tsakanin kudanci da arewacin Najeriya. Ta kuma amince cewa, shugaban Najeriya na gaba, ya fito daga yankin kudanci.\u201d In ji sanarwar da kungiyar ta fitar a karshen taron wacce ke dauke da sa hannun shugaban kungiyar, gwamnan jihar Ondo, Arakunrin Oluwarotimi Odunayo Akeredolu.<\/p>\n<p>Kazalika gwamnonin sun kara jaddada matsayarsu ta cewa Najeriya ta ci gaba da zama a matsayin kasa dunkulalliya bisa tsari na adalci.<\/p>\n<p><strong>Ga wasu daga cikin sauran batutuwan da taron gwamnonin kudancin na Najeriya ya cimma matsaya a kai:<\/strong><\/p>\n<p>\u2013 Taron ya yabawa jami\u2019an tsaro kan namijin kokarin da suke yi wajen tabbatar da zaman lafiya tare da jajintawa iyalan jami\u2019an tsaron kasar da suka rasa \u2018yan uwansu.<\/p>\n<p>\u2013 Jaddada bukatar a samar da \u2018yan sandan jiha<\/p>\n<p>\u2013 Taron ya amincewa a duk lokacin da jami\u2019an tsaro za su kai wani samame a kowacce jiha, dole a rika sanar da babban mai tsaron jihar (gwamna)<\/p>\n<p>\u2013 Taron bai lamunta da yadda ake nuna son kai wajen aiwatar da hukunci ba sannan ya nuna cewa a duk lokacin da za a kama wanda ake zargi da laifi, a yi hakan bisa tsarin doka da tabbatar da \u2018yancin bil adama.<\/p>\n<p>\u2013 Taron gwamnonin har ila yau, ya amince cewa ranar Laraba 1 ga watan Satumba, 2021 dokar haramta kiwo a fili za ta fara aiki a duk jihohin yankin kudancin kasar.<\/p>\n<p>\u2013 Gwamnonin yankin ba su amince da kaso 3 da za a rika ba jihohin da ake tono arzikin mai ba, amma suna goyon bayan kashi 5 kamar yadda majalisar wakilai ta ba da shawara.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Gwamnonin kudancin Najeriya 17, sun cimma matsaya daya kan amincewa da mulkin karba-karba tsakanin kudu da arewa kasar, inda suka ce, su za su fitar da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023. Kungiyar gwamnonin ta kai ga cimma wannan matsaya ce, yayin wani taro da ta gudanar a jihar Legas a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":370945,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[30,41,15792,8871],"class_list":["post-370944","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-arewa","tag-buhari","tag-kudu","tag-seyi-makinde"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/370944","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=370944"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/370944\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/370945"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=370944"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=370944"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=370944"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}